Sai dai, rikice-rikicen cikin gida da matsalolin tsaro da tattalin arziƙi sun sa gwamnatin ke ci gaba da yin gyare-gyare don samar da hanyoyin da za su ba ta kariya da cikakken iko kan harkokin leƙen asiri da tsaro.

Wannan mataki yana iya nuni da cewa Nijar na ƙoƙarin zama mai dogaro da kai a fannin tsaro, ko kuma tana neman ƙawancen da zai fi dacewa da manufofinta na cikin gida da waje.

Duk da haka, ƙwararru na ganin cewa hakan na iya janyo sabon matsin lamba daga ƙasashen duniya da ƙungiyoyin yanki kamar ECOWAS.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Bayanan Sirri ECOWAS Nijar Rasha Turkiyya Yarjejeniya

এছাড়াও পড়ুন:

Majalisar Dinkin Duniya Ta Ce Masifar Yunwa Ta Kara Yin Kamari A Yankin Zirin Gaza Na Falasdinu

Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin cewa: Gaza na gaf da afkawa cikin babbar masifa saboda zaluncin ‘yan mamayar Isra’ila

A yayin da gwamnatin mamayar Isra’ila ke ci gaba da killace Zirin Gaza sama da watanni biyu, abubuwan da ke faruwa a kowace rana, abubuwa ne da suke yadda bala’i ke shafar kowane gida, kowane titi, da kowane yaro, tare da cewa a kowace rana, ana kara gargadin cewa; Lokaci ya fara kurewa don ceton abin da za a iya cetowa.

Ofishin yada labarai na gwamnati a Gaza ya sabunta gargadi game da bala’in da ke tafe saboda ci gaba da rufe mashigar yankin da kuma tsaurara matakan hana shigowa da madarar jarirai, da abinci mai gina jiki, da kuma taimakon jin kai.

Hakan ya wurga yara sama da 70,000 cikin fuskantar matsalar Rashin abinci mai gina jiki, yayin da wasu yaran Falasdinawa ‘yan kasa da shekaru biyar 3,500 ke fuskantar barazanar yunwa. Kimanin yara 290,000 ne ke gab da mutuwa, yayin da fiye da yara miliyan daya ke fama da rashin isasshen abinci a kullum rana. Ofishin ya bayyana wannan lamari a matsayin kisan kiyashi da aka yi a cikin abin kunya da kasashen duniya suka yi shiru, inda ya yi kira da a dauki matakin gaggawa don kawar da wannan killacewar tare da kin ba da damar shigar da kayan agajin jin kai domin ceto rayukan yara.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Babban Hafsan Sojan Nijeriya Ya Sha Alwashin Inganta Tsaro A Yobe
  • An gabatar da sabbin shaidu kan Nnamdi Kanu
  • Xi Na Kan Hanyar Kai Ziyarar Aiki A Rasha
  • Kwanaki 40: Iyalan Maharban Da Aka Kashe A Edo Na Neman A Biya Su Diyya
  • Ansarullah: Yarjejeniya da Amurka ba za ta dakatar da hare-haren da Yemen ke kaiwa Isra’ila ba
  • Kasar Sudan Ta Yanke Huldar Jakadancinta Da Kasar Hadaddiyar Daular Larabawa
  • UEFA: An Kai Ruwa Rana Yayin Da Inter Ta Koro Barcelona Gida
  •  Kotun Duniya Ta Wanke HDL Akan Zargin Kisan Kiyashi A Sudan
  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Ce Masifar Yunwa Ta Kara Yin Kamari A Yankin Zirin Gaza Na Falasdinu