Gazawar Gwamnati Kan Kiyaye Rayuka Da Dukiyoyi: Gwamnan Filato Ya Nemi Yafiyar Al’ummar Jihar
Published: 16th, April 2025 GMT
Ya kuma jaddada cewa, “An yi duk wani shiri don kauce wa hakan, amma duk da haka mun gaza, a madadin gwamnati da hukumomin tsaro ku yafe mana”.
Gwamnan ya yi Allah-wadai da ci gaba da hare-haren da suka addabi yankin Irigwe, ya kuma yi alkawarin sabunta alkawarin kawo karshen tashe-tashen hankula a jihar.
Mutfwang ya bukaci al’umma da su dawo da tsare-tsaren tsaro na iyaye da kakanni, ya kuma yi kira ga matasa da su sa ido sosai, musamman a lokacin damuna mai zuwa.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
GORON JUMA’A
Sako daga Saifullahi Bilyaminu Jihar Jigawa:
Ina gaishe da Arsenal Star, ina gaishe da maza dubu, ina gaishe da Auwal, da Abdulsalam, ina gaishe da Aminu ba ka karya, ina gaishe da yellow me jimuna, da ‘yan club din mu gabadaya.
Sako daga Anwar Bin Isma’il Jihar Jigawa:
Assalamu Alaikum. Ina gaishe da masoyiya ta Zainab Tahir, tare da kannena Habiba, Karima, Aisha, Idris, da yayana Ibrahim da kuma Anti na Haj. Bilkisu.
Na gode.
Sako daga Fatima Lawan Jihar Katsina:
Ina gaishe da Momina abar kaunata kuma abar alfahari na Hajiya Hadiza, sai kuma mahaifina Alhaji Lawan A Basu Kala, ina gaishe da kawata Laila Kamal, da Zuwaira Jibrin, da Binta Sa’ad, da Lubabatu Isah, da sauransu kawayena wadanda ban ambato su ba, duk ina gaishe su da al’ummar musulmi gabadaya, da kannena da yayyena.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA