ECOWAS Ta Kaddamar da Dakarun Yaƙi da Ta’addanci
Published: 13th, March 2025 GMT
Ya ƙara da cewa, ECOWAS na da aniyar tunkarar matsalolin tsaro don tabbatar da zaman lafiya da wadata ga al’ummomin ƙasashen yankin.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp.এছাড়াও পড়ুন:
Sakamkon Jin Ra’ayi: Yawancin Amurkawa suna adawa da yunkurin kai hari kan Venezuela
Galibin Amurkawa na adawa da yunkurin gwamnatin kasar na neman kai harin soji kan Venezuela da sunan murkushe safarar miyagun kwayoyi.
Ayyukan sojin Amurka a yankin ya zuwa yanzu sun sanadiyar mutuwar mutane 87, sanann kuma ana gudanar da su ne ba tare da izini daga alkali ko kotuko kuma majalisar dokoki ba.
Binciken ya nuna cewa kashi 48 cikin 100 na wadanda aka ji ra’ayoyinsu sun nuna adawa da da harin, yayin da kashi 34% ke nuna goyon bayansu, kuma kashi 18% ba su da ra’ayi.
Masu adawa da Shirin sun fi yawa a tsakanin ‘yan jam’iyyar Democrat, inda kashi 80% na ‘yan jami’iyar na adawa da wadanna ayyukan kashi 9% cikinsu ne kawai ke nuna goyon baya. A cikin ‘yan Republican, 67% sun goyi bayan harin, kuma 19% na adawa dashi.
Jin ra’ayin jama’ar na kwanaki shida, na zuwa ne a daidai lokacin da takun-saka ke kara ta’azzara tsakanin Washington da Caracas, kuma a daidai lokacin da shugaban Amurka Donald Trump ke la’akari da karin wasu hanyoyin soji da suka hada da kai hare-hare kan kasar, a daidai lokacin da Amurka ke zargin shugaban Venezuela Nicolas Maduro na da hannu a safarar miyagun kwayoyi. Maduro ya yi watsi da zargin baki daya, tare da bayyana shi a matsayin batu na siyasa zalla.
Hare-haren na baya-bayan nan da sojojin Amurka suka kai a kusa da Venezuela, wanda aka kaddamar a ranar 2 ga Satumba, 2025, karkashin Operation Southern Spear, ya haifar da cece-kuce bayan da aka kashe mutane 87 ba bisa ka’ida ba. Inda masana kan harkokin shari’a na kasa da kasa da kuma kungioyin kare hakkin bil adama suka bukaci da a gudanar da bincike kan lamarin.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Hamas Ta yi Tir Da Sabbin Matsugunan Yahudawa Da Isra’ila Ke yi A Yankunan Da Ta Mamaye December 10, 2025 Kasashen Nijeriya Da Saudiyya Sun Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Tsaro Ta Shekaru 5 December 10, 2025 Shugaban Kasar Iran Yace Mata Su ne Ginshin Gina Makomakar Kowacce Kasa December 10, 2025 Iran Ta yi Tir Da Kisan Karen Dangin Isra’ila A Gaza A Ranar Yaki Da Kisan Kiyashi Ta MDD December 10, 2025 Borkina Faso Ta Saki Sojojin Sama Na Najeriya 11 Da ta Kama Bayan Jirginsu Yayi Saukar Gaggawa. December 10, 2025 Hamas Ta yi Tir Da Sabbin Matsugunan Yahudawa Da Isra’ila Ke yi A Yankunan Da Ta Mamaye December 10, 2025 Iran Tana Daukar Bakwancin Taron BRICS Na Binciken Kimiya Da Kuma Ci Gaban Ilmi December 10, 2025 Nasarar Da Iran Ta Samu A Yakin Kwanaki 12 Kan HKI Yana Jawo Hankalin Kasashen Duniya December 10, 2025 ‘Yan Ta’adda Sun Kai Hare-Hare Kan Sojojin Pakistan Sun Kuma Kashe 6 Daga Cikinsu December 10, 2025 Najeriya: Majalisar Dattawa Ta Bawa Tunubu Damar Kai Sojoji Zuwa Kasar Benin December 10, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci