Leadership News Hausa:
2025-12-14@18:03:55 GMT

Majalisar Dattawa Ta Buƙaci A Kafa Sansanin Soji a Jihar Binuwai

Published: 13th, March 2025 GMT

Majalisar Dattawa Ta Buƙaci A Kafa Sansanin Soji a Jihar Binuwai

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Binuwai

এছাড়াও পড়ুন:

Hafsan sojin ƙasa ya buƙaci sabbin dakaru su zama masu kishin ƙasa

Rundunar Sojojin Najeriya, ta yaye sabbin dakarun soji guda 3,439, bayan kammala ɗaukar horo a cibiyar horar da sojoji da ke Zariya, a Jihar Kaduna.

Babban Hafsan Sojin Ƙasa, Laftanar Janar W. Shaibu, ya yaba wa sabbin sojojin bisa jajircewa, haƙuri da ƙwazon da suka nuna tsawon watannin da suka yi suna karɓar horo.

An kashe mutum 11 da jikkata wasu 29 a bikin Yahudawa a Ostireliya  Akwai fargaba kan noman ranin bana

Janar Shaibu, ya bayyana hakan ne a wajen bikin yaye sojojin, inda ya ce wannan nasara na nuni da ƙoƙarin rundunar soji na ƙara yawan ma’aikata domin fuskantar matsalar tsaro a ƙasar nan.

Ya taya sabbin sojojin murna, inda ya bayyana cewa kammala horon shi ne mataki na farko na rayuwar sadaukarwa, kishin ƙasa da hidimta wa jama’a.

A cewarsa, sabbin sojojin sun shiga rundunar a lokaci mai muhimmanci, ganin yadda ƙasar ke fuskantar matsalolin tsaro da dama.

Ya buƙace su da su kasance masu gaskiya, ladabi da bin doka a duk inda aka tura su aiki.

Babban Hafsan ya ƙara da cewa horon da aka ba su ya horar da su yadda za su iya fuskantar aikin soja a zamanance tare da sauran hukumomin tsaro.

Ya kuma yaba wa Kwamandan Depot NA, Janar Ahmadu Bello Muhammad, da jami’an da kw horar da sojoji bisa ƙoƙarin da suka yi wajen ganin horon ya gudana cikin nasara.

Ya ce buɗe sabbin cibiyoyin horo a Osogbo da Abakaliki zai ƙara wa rundunar ƙarfin karɓar sabbin sojoji.

Haka kuma, Janar Shaibu ya gode wa Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinubu bisa goyon bayan da yake bai wa rundunar soji, tare da jinjina wa Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, da Sarkin Zazzau, Ambasada Ahmad Nuhu Bamalli, da al’ummar Zariya saboda kyakkyawar alaƙa da sojoji.

Ya kuma taya iyalan sabbin sojojin murna, inda ya roƙi sabbin dakarun da su ci gaba da zama masu kishin ƙasa da jajircewa wajen hidimta wa Najeriya.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Tsaro: Abba ya kafa runduna ta musamman da za ta ke tsaron tashoshin mota a Kano
  • An kashe mai ciki da ɗanta a Kano
  • Hafsan sojin ƙasa ya buƙaci sabbin dakaru su zama masu kishin ƙasa
  • Shirin kafa ‘Hisbar Ganduje’ ya tayar da ƙura a Kano
  • Majalisar Jigawa Ta Bukaci Kananan Hukumomi Su Gabatar da Kasafin Kudinsu a Zangon Farko na Sabuwar Shekara
  • Sojoji sun daƙile harin ’yan ta’adda a Borno
  • Gwamnatin Kano ta haramta kafa hukumar Hisbah mai zaman kanta
  • Sojoji sun kashe ’yan bindiga 3 a Binuwai
  • Yadda APC Da ADC Ke Amfana Da Rikicin Jam’iyyar PDP
  • Osimhen Ya Lashe Kyautar Gwarzon Dan Wasan Kwallon Kafa Na Bana A Kasar Turkiyya