Leadership News Hausa:
2025-11-15@00:49:21 GMT

Ukraine Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Wata Guda Da Rasha

Published: 13th, March 2025 GMT

Ukraine Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Wata Guda Da Rasha

Majiyoyi sun bayyana cewa Donald Trump na shirin tattaunawa da Vladimir Putin a cikin makon nan domin ƙara fahimtar juna dangane da wannan shiri.

Shugaban Faransa, Emmanuel Macron, na kira ga ƙasashen Turai da su haɗa kai domin tallafa wa Ukraine wajen tabbatar da tsaron ƙasar bayan wannan tsagaita wuta.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Rasha Ukraine

এছাড়াও পড়ুন:

Majalisa ta amince da buƙatar Tinubu na karɓo rancen N1.15bn

Majalisar Dattawa ta amince da buƙatar Shugaba Bola Tinubu na karɓo rancen Naira tiriliyan 1.15 domin cike giɓin kasafin kuɗin 2025.

Amincewar ta biyo bayan rahoton da Kwamitin Majalisar Dattawa kan Lamunin Cikin Gida da na Ƙasashen Waje, ƙarƙashin jagorancin Sanata Manu Haruna, ya gabatar.

Matasa 12 sun mutu a turmutsutsun neman aikin soja a Ghana Super Falconets ta lashe gasar WAFU ta ’yan ƙasa da shekaru 20

Ya bayyana cewa kasafin kuɗin 2025 na Naira tiriliyan 59.99 ya bar giɓin naira tiriliyan 1.15 wanda dole ne a cike ta hanyar nemo rancen a cikin gida.

Sanatoci sun amince cewa rancen ya zama dole domin ci gaba da aiwatar da muhimman ayyukan gwamnati da tabbatar da nasarar kasafin kuɗin 2025, musamman ɓangaren manyan ayyuka.

Sai dai sun jaddada muhimmancin yin gaskiya da bayyana bayani kan yadda za a yi amfani da kuɗin.

Wasu sanatocin sun shawarci Ma’aikatar Kuɗi da Ofishin Kula da Lamuni (DMO), da su riƙa bai wa Majalisar Dattawa rahoto lokaci-lokaci kan yadda ake kashe kuɗin da kuma yadda za a biya bashin.

Sun ce hakan zai taimaka wajen kauce wa almundahana da kuma tabbatar da ɗorewar tsarin lamuni na cikin gida.

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya yaba wa kwamitin kan yadda suka gudanar da aikinsu a kan lokaci.

Ya tabbatar wa ’yan Najeriya cewa Majalisar Dattawa za ta ci gaba da sanya idanu kan yadda za a yi amfani da rancen domin tabbatar da cewa an yi amfani da shi wajen ci gaban ƙasa.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne
  • Yahudawa sun banka wa masallaci wuta a Yammacin Kogin Jodan
  • Sojoji Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Dillalin Makamai A Taraba
  • Wata Gidauniya Ta Kaddamar Da Kwamiti Kan Mata A Nasarawa
  • Majalisa ta amince da buƙatar Tinubu na karɓo rancen N1.15bn
  • Majalisar Dattawa Ta Amince da Karbo Rancen Naira Tiriliyan 1.15 Domin Cike Gibin Kasafin Kudi
  • Gwamnatin Tarayya Za Ta Farfado Da Filin Jirgin Sama Na Kano
  • Araghchi: Matsalar Yammacin duniya ita ce ci gaban kimiyyar Iran ba makaman nukiliya ba
  • Yadda Ɓarawo Ya Shiga Gidan Gwamnatin Kano Ya Saci Motar Ayarin Mataimakin Gwamna
  • Zargin Kisan Kiristoci: Dalilan Da Ya Sa Trump Ba Zai Iya Kai Wa Nijeriya Hari Ba