Wata kungiyar kare hakkin bil’adama a kasar Bahrain ta bayyana cewa, gwamnatin kasar ta kara yawan kama mutane yan adawa daga ciki har da yara kanana saboda shiga cikin zanga-zanga, ko kuma bayyana ra’ayinsu na siyasa.

Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto kungiyar kare hakkin bil’adama ta ” The Americans for Democracy & Human Rights in Bahrain (ADHRB), ta kuma kara da cewa, bayan afwar da gwamnatin Bahrain ta yi wa yan adawar kasar kimani 1,584 a cikin watan Afrilun shekara ta 2024 da ya gabata, daga ciki har da yara 40, amma daga baya ta fara kama yan adawan tana  tsaresu.

Suna kama dukan wanda ya nuna  kiyyarsa, ko ya bayyana ra’ayinsa na siyasa, ko kuma ya fito zanga-zanga a cikin kasar, daga ciki har da yara kanana. Musamman a tsakanin watannin Augusta zuwa watan Decemban shekara ta 2024.

Shugaban kungiyar kare hakkin bil’adama ta ADHRB Hussain Abdullah yayi allawadai da kama yan adawa musamman yara kanana kimani 11 da mahukuntan kasar ta Bahrain suka tsare, ba tare da gabatar da su a gaban kotu ba. Har’ila yau tare da hana iyayensu ziyartarsu, ko kuma sanin inda suke.

Sannan akwai rahoton azabtar da wasu daga cikinsu, da hanasu abinci mai gina jiki da kuma rashin kula da lafiyarsu ko basu magani.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Dalilin Asusun NADF Na Yin Hadaka Da Gwamnatin Jihar Jigawa

An yi hadaka tsakanin asusun da ke tallafa wa bunkasa aikin noma na kasa (NADF) da kuma Gwamnatin Jihar Jigawa, inda suka kaddamar da shiri na farko na bai wa manoma bashin noma.

A cikin sanawar da asusun ya fitar, shirin zai bayar da dama ga masu zaman kansu, musamman kananan manoma wajen ba su bashin kudin noma tare kuma da kara samar musu da wadataccen abinci.

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4 Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

Babban Sakataren Asusun, Mohammed Ibrahim ya bayyana cewa; shirin zai magance gibin da kananan manoma ke fuskanta wajen samun rance kudaden noma.

ADVERTISEMENT

Shi kuwa, Darakta Janar na Hukumar Bunkasa Aikin Noma na Jihar Jigawa, wato JATA Dakta Saifullahi Umar, ya bayar da tabbacin cewa; jihar ta mayar da hankali wajen bunkasa fannin aikin noma ta hanyar yin amfani da fasahar zamani tare da jawo kamfanoni masu zman kansu, ta hanyar yin hadaka.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Noma Da Kiwo Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji November 7, 2025 Noma Da Kiwo An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi November 7, 2025 Noma Da Kiwo Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci November 2, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Da amincewar hukumomi nake tattaunawa da ’yan bindiga — Sheikh Gumi
  • Gwamnatin Gombe ta bai wa alƙalai da Khadi-Khadi kyautar sabbin motoci 16
  • APOSUN Ta Jaddada Aniyarta Na Daƙile Hada-hadar Haramtattun Kuɗaɗe
  • Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin
  • Babu Janar ɗin da ISWAP ta kama a Borno — Sojoji
  • Sojoji sun kashe ’yan ta’adda, sun kama mutum 94
  • Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya
  • NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano
  • Dalilin Asusun NADF Na Yin Hadaka Da Gwamnatin Jihar Jigawa
  • Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G