HausaTv:
2025-10-13@17:49:55 GMT

 Nigeria: Hukumar EFCC Ta  Yi Wa Tsouwar Ministar Harkokin Mata Tambayoyi

Published: 7th, March 2025 GMT

Hukumar da take yaki da yi wa tattalin arzikin kasar  Najeriya zagon kasa, ta yi wa tsohuwar ministar harkokin mata Uju Kennedy,tambayoyi masu alaka da zargin da ake yi mata akan aikata ba daidai ba, da kuma karkatar da wasu kudade da sun kai Naira miliyan 138.4 a karkashin kasafin kudin ma’aikatar tata a 2023.

Da safiyar jiya Alhamis da misali 11: na safe ne tsohuwar ministar ta isa babbar shalkwarar hukumar ta EFCC dake birnin Abuja,inda ta amsa tambayoyin da aka yi mata.

Majiyar hukumar ta EFCC ta ce da akwai wasu kudade da aka bai wa ma’aikatar a karkashin shirin nan na p-Bat cares, amma sai aka karkata su zuwa asusun tsohuwar ministar.

Uju tana cikin minsitocin da  shugaban kasa Bola Tinubu ya sallama daga aiki a cikin watan Oktoba na 2024.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (1)

Matar da ta daina ganin girman mijinta ta riga ta fara ruguza aurenta, da zarar kin yi masa maganganu na cin mutunci, kin yi kamar kin tozarta kanki da kanki ne, saboda girman mace a cikin aurenta yana da alaka da girman mijinta.

2. Rashin adalci tsakanin mijinki da danginsa

Ki sani, mijinki zai iya jure miki a kuskuren da kike masa kai tsaye, amma zai dade yana daukar zafin abin da kika aikata wa iyayensa, ‘yan uwansa ko danginsa, wannan babban kuskure ne da mata da dama suke yi su kuma yi nadama daga baya.

3. Rashin Tausayi da Kulawa

Ki sani, koda kuwa mijinki yana da kudi, yana bukatar jin tausayi daga gare ki. Idan ya dawo gida a gajiye, kuma ba kya nuna damuwarki ko kulawarki, hakan na iya sanyawa ya ji babu darajarsa a idonki. Wannan ma yana daga cikin manyan kurakuran da ake nadama a kai.

4. Yin kishi nai tauri da rashin amana

Kishin mace al’ada ne, amma idan ya wuce kima, yana canza soyayya zuwa guba. Idan baki yarda da mijinki ba, kina tuhumarsa a kan kowanne abu, to ke da kanki za ki gaji, shi ma ya gaji, sai aure ya fara tangal-tangal.

 

Za Mu Ci Gaba Mako Mai Zuwa In Allah Ya Kai Mu

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Uwargida Sarautar Mata Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro? September 12, 2025 Uwargida Sarautar Mata Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa  July 27, 2025 Uwargida Sarautar Mata Ki Bar Auna Yadda Mijinki Yake Miki Da Yadda Wani Yake Wa Matarsa July 20, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Hukumar Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Suka Yi Aure Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Kano
  • Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Da Shawarwari Hudu A Taron Kolin Mata Na Duniya
  • Iran Ta Gayyaci Mukaddashin Jakadan Kasar Oman Zuwa Ma’aikatar Harkokin Wajenta
  • An Wallafa Ra’ayoyin Shugaba Xi Kan Batutuwan Da Suka Shafi Mata Da Yara Cikin Karin Harsunan Waje
  • Sharhi: Lai Qingde Ba Zai Iya Jirkita Gaskiya Ba
  • Tsokaci A Kan Mata Masu Tsananin Kishi
  • Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (1)
  • Wang Yi: Sin Na Maraba Da Dukkanin Matakai Na Dawo Da Zaman Lafiya A Gaza
  • Masanin Kenya: Taron Kolin Mata Ya Shaida Alkawarin Sin Na Inganta Hakkin Mata
  • Gwamnatin Osun Ta Horar Da Mata 500 Amfani Da Takin Gargajiya