Maduro jaddada hadin kai tsakanin al’ummomin Venezuela da Colombia
Published: 26th, September 2025 GMT
A yayin wani zaman aiki na bunkasa samar da abinci, shugaban kasar Venezuela Nicolás Maduro ya yi kira ga al’ummar kasar da su shiga cikin ” atisayen tsaron farar hula na kasa ” a ranar Asabar mai zuwa. Atisayen na da nufin “shirya mutane ga bala’o’i ko duk wani rikici na makami da ka iya faruwa,” yayin da yake tabbatar da hadin kan al’ummar Colombia da Venezuela.
Maduro ya ce, “Mutanen Colombia da Venezuela na da hadin kai, idan da kun san adadin sakon da na samu daga Colombia, na samu sakonni daga maza da mata na jama’ar kasar domin nuna goyon baya ga Venezuela.”
Ya kara da cewa, “Na samu har ma da sakonni daga mazajen da suka gaya mini: ‘Idan aka taba Venezuela, kamar an taba Colombia ne, kuma za mu hada kai. Venezuela da Colombia za su hada kai don kare ikon mallakar babban mahaifar Bolívar, na babban Simón Bolívar.’ Abin da wani mutum sanye da kayan aiki ya gaya mani a wani sako ke nan.”
Maduro ya ci gaba da cewa: “Suna fadin zalunci da karya game da ni, kuma suna maimaita ta kuma suna maimaita ta. Yayin da suke maimaita karyarsu, haka nan ina son ganin wannan al’ummar juyin juya hali na ‘yanci, ‘yanci, ‘yanci na har abada, da kuma fada. Karyarsu ta cika ni da kuzari da karfi; barazanarsu ta cika ni da sha’awar yaki.”
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Shugaban UNRWA: Halin da ake ciki a Gaza ya yi muni matuka September 26, 2025 Sojojin Yaman: Mun kai hari kan sojojin mamaya a Jaffa September 26, 2025 Iran Ta Yi Tir Da ‘Hannun Diblomasiyya’ Na Trump Bayan Farmata Da Yaki September 25, 2025 Pezeshiyan: Babu Amfanin Tattaunawa Idan An Maida Takunkuman Tattalin Arziki A Kan Iran September 25, 2025 Iran Ta Nuna Bayanan Sirri Na Cibiyoyin Nukiliyar HKI September 25, 2025 Kasashen Duniya Suna Yin Gargadin Cewa HKI Za Ta Kai Wa Jiragen Ruwan Ceto Na “Sumdu” Hari September 25, 2025 September 25, 2025 Iran Za Ta Rika Samar Da Megawatti 5000 Daga Tashar Nukiliya Ta Bushehr September 25, 2025 Shugaban Kasar Iran Ya Gana Da Shugaban Faransa A Gefe Taron M D D. September 25, 2025 Spain Ta Aike Da Jirgin Ruwan Don Taimakawa Tawagar Flotilla Zuwa Gaza. September 25, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunciউৎস: HausaTv
এছাড়াও পড়ুন:
Tehran Ta yi Gargadi Game Da Barazanar Yaduwar Fadan Iyakar Afghanisatan Da Pakistan.
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar iran Esma’il Baqahea yayi gargadin game da barazanar da ake fuskanta na bazuwar fadan da ake yi a kan iyaka tsakanin kasar Afganistan da kuma kasar Pakistan, a yankin, inda dukkan bangarorin biyu suke musayar wuta a wurare daban daban dake kusa da iyakokin kasashen.
Yace babban abin da ke da muhimmanci a wajen mu shi ne batun tsaro da zaman lafiya a kasashen dake makwabtaka da su, kasashen Pakistan da Afghanistan yan uwan mu ne musulmi dake makwabtaka da mu, kuma ya yi amanna cewa duk wani kace-nace tsakanin kasashen biyu to zai iya fantsama zuwa wasu kasashe,
Jamhuriyar musulunci ta Iran ta yi kira ga kasashen biyu da su koma teburin tattaunawa, kuma ya jaddada cewa wajibi ne a warware banbance banbance dake tsakanin kasshen biyu amma ta nayar tattaunawa ba da bakin bindiga ba,
Zabihullah mujahid kakakin gwamnatin Taliban ta kasar Afghanistan ya bayyana cewa an kashe sojojin Pakistan guda 30 yayin da aka jikkata wasu da dama, kuma manyan makaman Pakistan sun fada hannun Taliban.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Kungiyar (ASUU) Ta Sanar Da Shiga Yajin Aikin Gargadi A Kasa Baki Daya . October 13, 2025 Aragchi: HKI Ba Zata Mutunta Tsaida Wuta A Gaza Ba October 13, 2025 Iran Ta Ki Zuwa Masar Saboda Bata Son Haduwa Da Azzaluman Da Suka Kashe Falasdinwa A Gaza October 13, 2025 Shugaban Kasar Amurka Donal Trump Ya Isa HKI Kafin Taron Sharm Sheikh October 13, 2025 An Fara Musayar Fursinoni Tsakanun Hamas Da HKI A Safiyar Yau Litini October 13, 2025 Falasdinawa Sun Gano Gawakin Wadanda HKI Ta Kashe A gaza Fiye Da 320 Cikin Kwanaki Biyu Kacal October 13, 2025 Iran Ba Zata Halarci Zaman Taron Sharm El-Sheikh Ba Saboda Wasu Dalilai Da Ta Bayyana October 13, 2025 Iran Ta Gayyaci Mukaddashin Jakadan Kasar Oman Zuwa Ma’aikatar Harkokin Wajenta October 13, 2025 Yemen Ta Gargadi Isra’ila Kan Fuskantar Hare-Hare Idan Ta Karya Yarjejeniyar Tsagaita Bude Wuta October 13, 2025 Cibiyar Lafiya Ta Nasser Ta Ce: Yaran Gaza 5,500 Suna Bukatar Agajin Gaggawa A Kasashen Waje October 13, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci