HausaTv:
2025-08-17@07:36:54 GMT

Sudan: An kashe mutane 17 a harin da Dakarun RSF suka kai a  El Fasher

Published: 17th, August 2025 GMT

Wata majiyar kiwon lafiya a Sudan  ta bayar da rahoto a ranar Asabar din nan cewa, harin da dakarun Rapid Support Forces (RSF) suka kai ya yi sanadiyar mutuwar mutane akalla 17 a birnin El Fasher da ke kewaye, babban birnin jihar Darfur ta Arewa.

Tun da farko, shugaban kwamitin shugabancin rikon kwarya na kasar Sudan kuma babban hafsan hafsan sojojin kasar Sudan Abdel Fattah al-Burhan, ya sha alwashin murkushe dakarun RSF, tare da kore duk wata damar yin sulhu.

A wani jawabi da ya yi a lokacin bikin sojoji a tsohon wurin Merowe, al-Burhan ya ce, “Sojoji za su ci gaba da yaki ko ta halin kaka, kuma ba za su ci amanar sadaukarwar wadanda aka kashe a rikicin ba.”

RSF ta ta yi wa El Fasher kawanya tun daga watan Mayun 2024, wanda ya haifar da matsanancin karancin abinci da magunguna.

Tun daga watan Afrilun 2023 ne Sudan ta fada cikin kazamin yaki tsakanin sojojin kasar karkashin jagorancin Abdel Fattah al-Burhan, wanda ke rike da madafun ikon kasar a hukumance tun bayan juyin mulkin shekarar 2021, da kuma dakarun Rapid Support Forces (RSF) karkashin jagorancin tsohon mataimakinsa, Mohamed Hamdan Dagalo, da aka fi sani da “Hemedti.” Inda wannan rikici ya yi sanadin mutuwar dubunnan mutane da kuma raba miliyoyida muhallansu.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Kasashen Larabawa Da Na Musulmi Sun Yi Allah Wadai Da Kalaman Netanyahu Kan Mamaye Yankunan Kasashe August 16, 2025 Iran Ta Yi Allah Wadai Da Furucin Jami’ar Kotun ICJ Na Goyon Bayan Isra’ila August 16, 2025 Araqchi  Ya Gode Wa Gwamnatin Iraki Da Al’ummarta Kan Kyakkyawar Tarbar Masu Ziyarar Arba’een August 16, 2025 Hamas Ta Yi Allah Wadai Da Sanya Ta Cikin Jerin Sunayen Bakin Littafin MDD August 16, 2025 Sojojin Mamayar Isra’ila Suna Ci Gaba Da Tafka Muggan Ayyukansu A Yankin Zirin Gaza August 16, 2025 Mataimakiyar Shugaban Kotun ICJ Ta Ce Tana Goyon Bayan HKI August 16, 2025 Burtaniya Zata Gurfanar Da mutane 60 Saboda Goyon Bayan Falasdinawa August 16, 2025 Qalibof: Dole Ne Musulmi Su Hada kai Don Matsin Lamba Ga HKI August 16, 2025 Aragchi: Yiyuwan Sake Shiga Yaki Da HKI Nan Kusa Yana Da Wuya August 16, 2025 Putin da Trump sun bayyana aniyarsu ta kawo karshen rashin jituwa da warware batun Ukraine August 16, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Hizbullah Ta Ce Ba Zata Ajiye Makamanta Ba

Babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sheikh Na’im Kasim ya bayyana cewa kungiyarsa ba zata ajiye makamanta kamar yadda gwamnatin kasar Lebanon take son tayi kafin karshen wannan shekarar.

Tashar talabijin ta Almayadeen ta kasar Lebanon ta nakalto sheikh Qasim yana fadar haka a jiya Alhamis da yamma, a lokacinda yake jawabi don raya ranar 40 na Imam Hussain (a).

Malamin yayi kira ga sauran kungiyoyin kasar Lebanon su kasance tare da ita don kare kasar Lebanon.

A wani wuri a jawabinsa shugaban Hizbullah ya bayyana cewa ba zasu amince da ajiye makamansu a dai-dai lokacinda HKI tana kaiwa kasar hare-hare tana kuma tana mamaye da kasar.

Yace shawarar da 5 ga watan Augusta saida kasar Lebanon ga HKI da kuma Amurka ne.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka China Tace Bata Goyon Bayan A Sake Dorawa Iran Takunkuman MDD August 15, 2025 An Gano Gawar Wani Sojan HKI Wanda Ya Kashe Kansa Saboda yakin Gaza August 15, 2025 India Ta Dage Kan Maida martani da hana Shigowar Kayakin Amurka Kasar August 15, 2025 Duniyarmu A Yau: Ranar 40 Ta Imam Hussain (a) A Bana August 15, 2025 Larijani: Iran Zata Mayar Da Martani Mai Tsanani Kan Duk Wanda Ya Kai Mata Hari August 15, 2025 HRW; Kai Hari Kan Gidan Yarin Evin Na Iran Laifin Yaki Ne August 15, 2025 Sojojin Mamayar Isra’ila Sun Kai Wani Mummunan Hari Kan Gaza August 15, 2025 Sojojin Mamayar Isra’ila Suna Ci Gaba Da Kashe Kansu August 15, 2025 Gwamnatin Mali Ta Bankado Wata Makarkashiyar Janyo Hargitsi A Kasar Tare Da Wargaza Shi August 15, 2025 Iran: Suna Bukatar Kawo Karshen Makaman Nukiliya Da Kuma Furuci Maras Daɗin Ji August 15, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Gaza: A cikin sa’o’i 24 Mutane da dama sun yi shahada daruruwa sun jikkata a hare-haren Isra’ila
  • Burtaniya Zata Gurfanar Da mutane 60 Saboda Goyon Bayan Falasdinawa
  • Sudan: Al-Burhan ya ce babu sulhu tsakaninsu da dakarun RSF
  • Hizbullah Ta Ce Ba Zata Ajiye Makamanta Ba
  • An Gano Gawar Wani Sojan HKI Wanda Ya Kashe Kansa Saboda yakin Gaza
  • Sojojin Mamayar Isra’ila Sun Kai Wani Mummunan Hari Kan Gaza Tare Da Rusa Gidajen Mutane A Khan Yunis
  • Sojojin Mamayar Isra’ila Suna Ci Gaba Da Kashe Kansu Bayan Yakin Gaza
  • Kungiyar Ba Da Agaji Ta Sanar Da Yadda Cutar Kwalara Take Lashe Rayukan Mutane A Kasar Sudan
  • Miliyoyin Mutane Sun Taru A Karbala Don Juyayin 40 Na Shahadarsa Imam Hussain(a)