Aminiya:
2025-08-16@12:33:11 GMT

HOTUNA: Yadda zaɓen cike gurbi ke gudana a sassan Najeriya

Published: 16th, August 2025 GMT

Ga hotunan yadda ake gudanar da zaɓen cike gurbi a sassan Najeriya.

.

উৎস: Aminiya

এছাড়াও পড়ুন:

Dalilan ƙaruwar mace-mace a hanyoyin Najeriya

More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba

Duk da kara wayar da kan direbobi da fasinjoji da Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa (FRSC) ta ce tana yi, ana kara samun ƙaruwar wadanda ke rasa rayukansu sakamakon hadura a titunan kasar nan.

A shafinta na internet, FRSC ta ce a watanni uku na farkon 2024, mutane 1,471 ne suka rasa rayukansu sakamakon hatsarin mota.

Kazalika, a watanni uku na farko na wannan shekara ta 2025, adadin ya haura zuwa mutane 1,593 — karin mutum 122, ko kuma kashi 8.3 cikin dari.

NAJERIYA A YAU: Yadda matasa ke bayar da gudunmawa ga ci-gaban al’umma DAGA LARABA: Yadda sinadaran dandanon abinci ke yin illa ga lafiya

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan dalilan da suka sa ake kara samun karuwar rasa rayuka a titunan kasar nan.

Domin sauke shirin, latsa nan

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • An kama shi da N25m na sayen kuri’u a zaɓen Kaduna
  • Sin Ta Soki Lamirin Amurka Dangane Da Wanke Japan Daga Laifukan Da Ta Tafka Yayin Yakin Duniya Na Biyu
  • UBEC Ta Kaddamar Da Makarantun Zamani 21 A Sassan Nijeriya
  • An Taƙaita Zirga-Zirga A Ƙananan Hukumomi 4 Kafin Zaben Cike Gurbi A Kano
  • NAJERIYA A YAU: Halin ƙuncin da ’yan fansho ke ciki a Najeriya
  • Zaɓen Cike Gurbi: Gwamnatin Kaduna Ta Yi Watsi Da Kalaman El-rufa’i Akan Zargin Maguɗin Zaɓe
  • Mun shirya wa zaben ciki gurbi a Kano —INEC
  • Amurka za ta sayar wa Najeriya makaman N530bn don yaƙi da ta’addanci
  • Dalilan ƙaruwar mace-mace a hanyoyin Najeriya