HOTUNA: Yadda zaɓen cike gurbi ke gudana a sassan Najeriya
Published: 16th, August 2025 GMT
Ga hotunan yadda ake gudanar da zaɓen cike gurbi a sassan Najeriya.
উৎস: Aminiya
এছাড়াও পড়ুন:
Dalilan ƙaruwar mace-mace a hanyoyin Najeriya
More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba
Duk da kara wayar da kan direbobi da fasinjoji da Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa (FRSC) ta ce tana yi, ana kara samun ƙaruwar wadanda ke rasa rayukansu sakamakon hadura a titunan kasar nan.
A shafinta na internet, FRSC ta ce a watanni uku na farkon 2024, mutane 1,471 ne suka rasa rayukansu sakamakon hatsarin mota.
Kazalika, a watanni uku na farko na wannan shekara ta 2025, adadin ya haura zuwa mutane 1,593 — karin mutum 122, ko kuma kashi 8.3 cikin dari.
NAJERIYA A YAU: Yadda matasa ke bayar da gudunmawa ga ci-gaban al’umma DAGA LARABA: Yadda sinadaran dandanon abinci ke yin illa ga lafiyaShirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan dalilan da suka sa ake kara samun karuwar rasa rayuka a titunan kasar nan.
Domin sauke shirin, latsa nan