India Ta Dage Kan Maida martani da hana Shigowar Kayakin Amurka Kasar
Published: 15th, August 2025 GMT
Bayan da shugaban kasar Amurka Donal Trump ya karawa kayakin da suke shiga Amurka daga kasar Indiya kudaden fito har na kasha 50% Narendra Mudi ya ki sauraran kiraya-kiraye na kada yayi m haka.
Kamfanin dillancin labaran Tasnim na kasar Iran ya nakalto ya ce, kiraye-kirayen kasar Indiya ta hana wasu kayakin Amurka shiga kasar yana kara karfi a cikin mutane.
Firai ministan ya bayyana cewa, a halin yanzu kamfai yayi nisa a cikin mutanen kasar na kauracewa kayakin Amurka wadanda suke shiga kasar kamar McDonald’s, Coca-Cola, Amazon, da Apple da sauransu, sannan mutane su koma wajen bunkasa na gida.
Labarin yace kamfanoni masu girma na Amurka suna samun kasuwa mai yawa a kasar india wacce take da jama’a fiye da billiyon guda, idan sun kauracewa kayakin Amurka hakan yana iya yin tasiri mai yawa kan tattalin arziki Amurka amma ba zai girgizata ba.
Kamfanoni kamar WattsApp da Dominos suna cin kasuwa mai yawa a kasar Indiya. Kuma akwai na gida, sai basu kai na kasar Amurka inganci ba.
Manish Chowdhary, wanda yake cikin wadanda suka samar da kamfanin Wow Skin Science, ya yi kira ga indiyawa su koma kan amfani da kayakin cikin gida, su daina dogaro da na kasashen waje.
Y ace kasar Koriya ta kudu ta yi haka kuma ta sami nasar a bangarori kamar abinci da kayakin kawa kuma sun sami nasar mai yawa .
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Duniyarmu A Yau: Ranar 40 Ta Imam Hussain (a) A Bana August 15, 2025 Larijani: Iran Zata Mayar Da Martani Mai Tsanani Kan Duk Wanda Ya Kai Mata Hari August 15, 2025 HRW; Kai Hari Kan Gidan Yarin Evin Na Iran Laifin Yaki Ne August 15, 2025 Sojojin Mamayar Isra’ila Sun Kai Wani Mummunan Hari Kan Gaza August 15, 2025 Sojojin Mamayar Isra’ila Suna Ci Gaba Da Kashe Kansu August 15, 2025 Gwamnatin Mali Ta Bankado Wata Makarkashiyar Janyo Hargitsi A Kasar Tare Da Wargaza Shi August 15, 2025 Iran: Suna Bukatar Kawo Karshen Makaman Nukiliya Da Kuma Furuci Maras Daɗin Ji August 15, 2025 Ansarullahi Ta Kasar Yemen; Yahudawan Sahayoniyya Suna son Kashe Al’ummar Falasdinu Gaba daya August 15, 2025 Kungiyoyin Kasa Da Kasa Sun Koka Kan Hana Shigar Da Kayayyakin Jin Kai Yankin Gaza August 15, 2025 Laifukan Cin Zarafi Musamman Kisan Kiyashi A Kasar Siriya Ya Doshi Laifukan Yaki August 15, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunciউৎস: HausaTv
কীওয়ার্ড: kayakin Amurka
এছাড়াও পড়ুন:
Kungiyar Ansarullahi Ta Kasar Yemen Ya Ce; Yahudawan Sahayoniyya Suna Yakar Al’ummar Falasdinu Duka Ne
Jagoran kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ya jaddada cewa: Makiya yahudawan sahayoniyya suna kai hari ga daukacin al’ummar Falasdinu ne
Babban sakataren kungiyar Ansarullahi ta kasar Yemen Sayyed Abdulmalik Badr al-Din al-Houthi ya tabbatar da cewa: Makiya yahudawan sahayoniyya suna kai hari kan dukkanin al’ummar Falastinu ne, yana mai jaddada cewa: Makiyan ‘yan sahayoniyya sun aikata kowane irin laifi da kowane nau’i na wuce gona da iri kan al’ummar Falastinu a zirin Gaza.
A jawabin da ya gabatar kai tsaye kan sabbin ci gaban da ake samu a hare-haren wuce gona da iri kan zirin Gaza da kuma ci gaban yanki da na duniya, Sayyed al-Houthi ya yi nuni da cewa, yawan hare-haren da gwamnatin mamayar Isra’ila ta kai cikin wannan mako tare da hadin gwiwar Amurka, ya lashe rayukan sama da shahidai 3,500 da jikkata, ciki har da yara, mata, da kuma ‘yan gudun hijira.
Ya kara da cewa, daga cikin wadanda harin kisan kiyashin makiya yahudawan sahayoniyya ya ritsa da su a cikin wannan mako, akwai wadanda kwalaye da fakitin da aka din ga jefa wa a iska a kan Falasdinawa da sunan taimako.
Ya kuma jaddada cewa, laifin kaka yunwa na daya daga cikin munanan laifuka da makiya yahudawan sahayoniyya suke aikata wa a zirin Gaza.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Kungiyoyin Kasa Da Kasa Sun Koka Kan Hana Shigar Da Kayayyakin Jin Kai Yankin Gaza August 15, 2025 Laifukan Cin Zarafi Musamman Kisha Kiyashi A Kasar Siyasa Ya Doshi Laifukan Yaki August 15, 2025 Kungiyar Ba Da Agaji Ta Sanar Da Yadda Cutar Kwalara Take Lashe Rayukan Mutane A Kasar Sudan August 15, 2025 Miliyoyin Mutane Sun Taru A Karbala Don Juyayin 40 Na Shahadarsa Imam Hussain(a) August 14, 2025 Sayyid Huthi Ya Yi gargadi Yiyuwar Tarwatsewar kasashen yankin idan HKI Ta Tabbaga Shirinta August 14, 2025 An Bukaci Ficewar Marasa Lafiya da Likitoci daga Wani Babban Asbiti A birnin London August 14, 2025 Za’a Fara tattaunawar Kasa Dangane Da Talauci da Kuma Rashin Adalci A Rabin Arziki A kasar August 14, 2025 Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Yi Tsokaci Kan Furucin Netanyahu Game Da Kafa “Babbar Kasar Isra’ila’ August 14, 2025 Iran Ta Bukaci Mayar Da Martani Kan Aniyar Isra’ila Ta Mamaye Yankunan Kasashe Domin Kafa ‘Babbar Isra’ila’ August 14, 2025 Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci Ya Bayyana Isra’ila A Matsayar ‘Yar Yaudara August 14, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci