Iran Tace Ranar Nakba Farawa Ce Na Musibu Ba Karshensu Ba
Published: 16th, May 2025 GMT
Jakadan JMI a MDD ya bayyana cewa ranar Nakba ko musiba ga Falasdinawa, abin bakinciki ba karshen musubar ba ce sai faraway ne, don a yau shekaru 77 da suka gabata kenen da musibar da ta faru da Falasdinawa tana ci gabata.
Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto Amir Sa’id Iravani yaana fadar haka a jiya Alhamis a MDD inda ake taron tunawa da ranar musiba ta falasdina.
Iravani ya kara da cewa taron tunawa da Nakba ta bana ta zo a dai-dai lokacinda Falasdinawa a Gaza suke cikin musiba wacce ba zata yi kasa da ranar Nakba ta shekara ta 1948 ba, ranar da aka kori Falasdinawa daga kasarsu, kuma ranar yahudawan suke bukukuwan kafa HKI shekaru 77 dasuka gabata.
Jakadan yace ranar Nakba ta bana ta zo a dai dai lokacinda HKI take kashe Yara da mata a gaza, tana rusa makarantu da asbitoci tana kashe ma’aikatan MDD da yan jaridu da duk wanda suka ga dama, sannan magoya bayanta suna hana kotuna hukunta wadanda suka aikata lafiya da sauransu.
Iranwa ya bayyana cewa hotunan bidyo da muka gani daya ce kacal daga hotuna masu girgiza zukata na yadda boma-boman HKI suke fadi kan gine0-gine a gaza suna jefa gabba falasdinawa da suka nika.
উৎস: HausaTv
কীওয়ার্ড: ranar Nakba
এছাড়াও পড়ুন:
‘Zan iya shiga mummunan yanayi idan Dangote bai aure ni ba’
Wata ’yar siyasa a jihar Bauchi mai suna Aishatu Haruna, ta ce ta shafe shekaru shida tana dakon soyayyar attajirin nan na Afirka, Alhaji Aliko Dangote a ranta, inda ta ce za ta iya shiga mummunan hali idan bai aure ta ba.
Ta ce sau uku tana yin mafarkin ta aure shi, kuma ba ta jin za ta iya auren wani ba shi ba a duniya.
A cikin wata tattaunawarta da gidan rediyon Albarka da ke jihar Bauchi, Aishatu, wacce aka fi sani da Gimbiyar Mawakan Bauchi, ta kuma ce sau uku tana zuwa kamfanin attajijin na Obajana, ko za ta hadu da shi a can.
Ranar Hausa ta duniya: Za a yi gagarumin biki a fadar Sarkin Daura Lafiyar Tinubu kalau – SoludoAishatu wacce a 2019 ta yi takarar neman zama Majalisar Jiha dai ta wallafa hotonta ne dauke da katin gayyatar daurin aurenta da attajirin a shafukan sada zumunta, inda ta ce tana ganin ta wannan hanyar ce sakonta zai isa gare shi.
A cewarta, “Ita soyayya a zuci take, kuma ni na gamsu shi nake so, saboda yadda yake amfani da dukiyar da Allah ya ba shi wajen hidimta wa al’umma ba iya Najeriya ba, har ma da Afirka.
“Kusan shekara shida ke nan da farawar abin. Akwai lokacin ma da na yi tattaki na tafi har kamfaninsa na siminta da ke Obajana a jihar Kogi da nufin na gan shi har sau uku, amma bai yiwu ba.
“Dalilin da ya sa na buga katin shi ne saboda na san nan ce hanya mafi sauri da zai san da ni, kuma na san babu abin da ya gagari Allah,” in ji ta.
Sai dai ta tsaya kai da fata cewa ba don dukiyarsa take son shi ba, kawai ji ta yi shi kadai ne ya kwanta mata a ransa.
“Babu wanda aka haifa da dukiya, kuma ba don ita nake son shi ba, don haka ba maganar kwarya ta bi karya don baa bin da ya gagari Allah. Ni kawai yana burge ni ne,” in ji ta.
Ta ce ta gaji da dakon soyayyar a zuciyarta, shi ya sa yanzu ta fito da ita a shafukan sada zumuntar domin kada ta shiga wani halin.