HausaTv:
2025-07-01@03:30:11 GMT

Iran Tace Ranar Nakba Farawa Ce Na Musibu Ba Karshensu Ba

Published: 16th, May 2025 GMT

Jakadan JMI a MDD ya bayyana cewa ranar Nakba ko musiba ga Falasdinawa, abin bakinciki ba karshen musubar ba ce sai faraway ne, don a yau shekaru 77 da suka gabata kenen da musibar da ta faru da Falasdinawa tana ci gabata.

Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto Amir Sa’id Iravani yaana fadar haka a jiya Alhamis a MDD inda ake taron tunawa da ranar musiba ta falasdina.

Iravani ya kara da cewa taron tunawa da Nakba ta bana ta zo a dai-dai lokacinda Falasdinawa a Gaza suke cikin musiba wacce ba zata yi kasa da ranar Nakba ta shekara ta 1948 ba, ranar da aka kori Falasdinawa daga kasarsu, kuma ranar yahudawan suke bukukuwan kafa HKI shekaru 77 dasuka gabata.

Jakadan yace ranar Nakba ta bana ta zo a dai dai lokacinda HKI take kashe Yara da mata a gaza, tana rusa makarantu da asbitoci tana kashe ma’aikatan MDD da yan jaridu da duk wanda suka ga dama, sannan magoya bayanta suna hana kotuna hukunta wadanda suka aikata lafiya da sauransu.

Iranwa ya bayyana cewa hotunan bidyo da muka gani daya ce kacal daga hotuna masu girgiza zukata na yadda boma-boman HKI suke fadi kan gine0-gine a gaza suna jefa gabba falasdinawa da suka nika.

উৎস: HausaTv

কীওয়ার্ড: ranar Nakba

এছাড়াও পড়ুন:

 Kananan Yara 2 Falasdinawa  Masu Shan Nono Sun Yi Shahada Saboda Yunwa

Tashar talabijin din Aljazira ta bayar da rahoton da yake cewa; Rashin abinci mai gina jiki da karewar madarar jarirai a yankin Gaza, ya sa jarirai biyu sun yi shahada.

Majiyar asibitin Nasar ta a  birnin Khan –Yunus dake kudancin Gaza, ta ambaci cewa jariran biyu sun rasa ransu ne saboda rashin abinci mai gina jiki da kuma madarar jarirai.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Zan yi takara a Zaɓen 2027 — Peter Obi
  • Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku
  • APC ta sa ranar taron Majalisar Zartarwa bayan murabus ɗin Ganduje
  • Iran Tana Tababa da Ayyukan Hukumar Makamashin Nukl’ila Ta MDD Wato IAEA A  Halin Yanzu
  • HKI Ta Kashe Falasdinawa 72 A Cikin Gaza A Yua Litinin
  • Yau za a yi Jana’izar Aminu Dantata a Madina
  • Bincike Ya Tabbatar da Cewa HKI Ta Kashe Falasdinawa Akalla 100,000 Tun Bayan Fara Yaki A Gaza
  • Faransa Tace Za’a Maida Takunkuman Tattalin Arziki Kan Kasar Iran Idan Taki Yarda Da Yarjeniyar da Trump Yake
  • Jakadan Iran A Majalisar Dinkin Duniya Ya Jaddada Cewa: Iran Tana Da Hakkin Tace Sinadarin Uranium A Kasarta
  •  Kananan Yara 2 Falasdinawa  Masu Shan Nono Sun Yi Shahada Saboda Yunwa