Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (1)
Published: 16th, May 2025 GMT
A nan gaba za ayi bayani kan ilimin da muhimmancin da yake da shi ga mutane daidaikai,da kuma al’umma.Kai har ma dalilin da yasa aka samu nau’ukan ilimi daban-daban da kuma gamsassun daliliai na lamurran ilimi.
Minene Ilimi?
World Vision a shekarar (2021)ya bayyana ilimi a matsayin wata hanya ce da mutane suka karuwa da ilimi ko kuma ya san wani labara wanda yana zama ilimi sannu a hankali.
Kowace kasa tana da nata irin tsarin iliminta.Sai dai kuma da akwai bambanci ba dan kadan ba, alal misali abubuwan da za ayi amfani dasu da kuma kudi da ake amfani da su domin taimakawa irin tsarin ilimi da ake amfani da shi,wanda hakan yake.Kamar dai yadda wani zai yi tsammani wani ci gaban kasa yana da alaka da irin tsarin ilimin da take da shi/ ko amfani da shi wato kasafin kudi irin yawan kidin da ake warewa bangaren.Kasashe su kan rasa abubuwan more rayuwa da suka zama dole kamar tsaftataccen ruwan sha,irin su ba za a sa ran za su taimakawa samar da ingantaccen ilimi ko irin ilimin da yake na bai daya da ya shafi makarantar da mutum ya fara. (Lumen, n.d.)
Duk da yake da akwai nau’oin ilimi da akwai makarantar gargajiya wadda ake amfan da ita domin a gane irin fahimta ko hazakar shi dalibin.
(Abulencia, 2021)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppকীওয়ার্ড: Yara mata
এছাড়াও পড়ুন:
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa
Ma’aikatar cinikayya ta kasar Sin ta bayyana cewa, kasar za ta kara inganta kula da duk wani abu mai nasaba da sarrafawa ko samarwa a bangaren ma’adanan kasa masu matukar muhimmanci, don hana fitarwa ba bisa ka’ida ba, da kuma kiyaye tsaron kasa.
Mai magana da yawun ma’aikatar wanda ya bayyana haka a yau Laraba, ya ce, karfafa yadda ake kula da fitar da albarkatun ma’adanai masu muhimmanci zuwa ketare yana da muhimmanci ga tsaron kasa da muradun ci gaba.
Masarautar Saudiyya Ta Raba Magunguna Kyauta Ga Masu Matsalar Ido A Jihar Yobe JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025A ranar Litinin da ta gabata ne, wani taron kasa da aka kira a Changsha, babban birnin lardin Hunan, ya jaddada bukatar karfafa “kula da cikakken tsarin fitar da manyan ma’adanai masu muhimmanci zuwa kasashen waje.” Taron ya samu halartar jami’ai daga hukumomin gwamnatin tsakiya 10 da yankuna bakwai masu arzikin muhimman ma’adanai, ciki har da jihar Mongoliya ta gida da lardin Jiangxi.
Mai magana da yawun ma’aikatar ya kara da cewa, “Domin hana fitar da ma’adanai masu muhimmanci ba bisa ka’ida ba, dole ne a fara kula da lamarin daga tushe kuma a karfafa shi a dukkan sassan harkar ma’adanai, da suka hada da hakawa, narkawa, sarrafawa, sufuri, masana’antu, sayarwa, da kuma fitarwa zuwa kasashen waje.” (Abdulrazaq Yahuza Jere)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp