A nan gaba za ayi bayani kan ilimin da muhimmancin da yake da shi ga mutane daidaikai,da kuma al’umma.Kai har ma dalilin da yasa aka samu nau’ukan ilimi daban-daban da kuma gamsassun daliliai na lamurran ilimi.

 

Minene Ilimi?

World Vision a shekarar (2021)ya bayyana ilimi a matsayin wata hanya ce da mutane suka karuwa da ilimi ko kuma ya san wani labara wanda yana zama ilimi sannu a hankali.

Bugu da kari wurin koyon ilimi ya zama shi ma wuri ne da mutum/ mutane za su bunkasa dabarunsu na rayuwa da sua kasance dole,su gane dokoin da suka kasance dole ne a sansu,su gane yadda za su gabatar da hukuncin da ya dace mai kuma amfani, su kuma gane bambanci tsakanin maikyau da marakyau.Mi yasa ilimi yake da amfani ga al’umma?Ilimi yana da amfani ga al’umma saboda shine hanya mafita ta taimakawa al’umma su gane yadda rayuwa take, da kuma yadda suma za su bada tasu gudunmawar gare su. (Abulencia, 2021).

Kowace kasa tana da nata irin tsarin iliminta.Sai dai kuma da akwai bambanci ba dan kadan ba, alal misali abubuwan da za ayi amfani dasu da kuma kudi da ake amfani da su domin taimakawa irin tsarin ilimi da ake amfani da shi,wanda hakan yake.Kamar dai yadda wani zai yi tsammani wani ci gaban kasa yana da alaka da irin tsarin ilimin da take da shi/ ko amfani da shi wato kasafin kudi irin yawan kidin da ake warewa bangaren.Kasashe su kan rasa abubuwan more rayuwa da suka zama dole kamar tsaftataccen ruwan sha,irin su ba za a sa ran za su taimakawa samar da ingantaccen ilimi ko irin ilimin da yake na bai daya da ya shafi makarantar da mutum ya fara. (Lumen, n.d.)

Duk da yake da akwai nau’oin ilimi da akwai makarantar gargajiya wadda ake amfan da ita domin a gane irin fahimta ko hazakar shi dalibin. 

(Abulencia, 2021)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Yara mata

এছাড়াও পড়ুন:

Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Yadda Ya Kamata A Watan Yuli

Da safiyar yau Jumma’a, hukumar kididdiga ta kasar Sin ta gabatar da rahoton tattalin arzikin kasar na watan Yuli, inda ta bayyana cewa, kasar Sin ta gaggauta daidaita manufofin tattalin arziki daga manyan fannoni, tare da inganta dunkulewar manyan kasuwanni cikin sassan kasar, ta yadda aka tabbatar da bunkasuwar tattalin arziki cikin tsari, da kara bukatun al’umma, da tabbatar da dorewar samar da aikin yi da daidaiton farashin kaya, da kuma raya sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko, inda aka cimma sabbin nasarori kan neman ci gaba mai inganci.

A fannin masana’antu kuma, yawan kayayyakin da aka samar ya karu da sauri, kana, aikin kera na’urori da aikin samar da kayayyaki da fasahohin zamani suna bunkasuwa kamar yadda ake fatan gani. Har ila yau a watan Yulin, kudin shigar manyan masana’antu ya karu da kaso 5.7 bisa dari, idan aka kwatanta da na makamancin lokacin bara. Haka kuma, kudin shigar masana’antun kera na’urori ya karu da kaso 8.4 bisa dari, kana, karuwar kudin shigar masana’antun sarrafa kayayyaki da fasahohin zamani ya kai kaso 9.3 bisa dari.

Haka zalika, ayyukan ba da hidima suna bunkasuwa da sauri, musamman ma a fannin ba da hidima da fasahohin zamani. Inda yawan kudaden da aka kashe a wannan fanni ke ci gaba da karuwa cikin manyan kasuwanni, kuma harkokin ba da hidima da ba na sari ba, suna bunkasuwa cikin sauri sosai. Kana, yawan jarin da aka zuba kan kadarori ya ci gaba da karuwa, haka ma yawan jarin da aka zuba kan masana’antun kere-kere, wanda yake bunkasuwa cikin sauri. (Mai Fassara: Maryam Yang)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Yadda Ya Kamata A Watan Yuli
  • Tetfund Ta Samar Da Naira Biliyan 100 Don Inganta Ilimin Likitanci – Masari
  • Kungiyar Ba Da Agaji Ta Sanar Da Yadda Cutar Kwalara Take Lashe Rayukan Mutane A Kasar Sudan
  • Mun shirya wa zaben ciki gurbi a Kano —INEC
  • ‘Yan Majalisa Na Ba Da Cin Hancin Har Naira Miliyan 3 Kafin Su Iya Gabatar Da Ƙudiri – Kamfani.
  • Gwamna Lawal Ya Ziyarci Yankunan Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Wa Hari A Zamfara
  • Hizbullahi Ta Yaba Wa Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Kan Irin Gudumawarta Ga Lebanon Da Gwagwarmaya
  • Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwaman Zamfara
  • Bankin Duniya Zai Kashe $300m Domin Inganta Rayuwar ’Yan Gudun Hijira A Arewacin Nijeriya
  • DAGA LARABA: Yadda sinadaran dandanon abinci ke yin illa ga lafiya