Leadership News Hausa:
2025-06-28@02:29:56 GMT

An Nuna Fasahar Waken Pingtan Na Kasar Sin A Najeriya

Published: 13th, May 2025 GMT

An Nuna Fasahar Waken Pingtan Na Kasar Sin A Najeriya

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Ƙarancin abinci: UNICEF ta tallafawa yara 600,000 a Borno, Yobe

Asusun kula da Ƙananan yara na Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) ya bayar da rahoton samun gagarumin ci gaba a ƙoƙarin da take yi na ceto rayukan ƙananan yara.

Da kuma samar da damammakin ci gaba a jihohin Borno da Yobe duk da ƙalubalen da ke tattare da tashe-tashen hankula da talauci, UNICEF ta samu gagarumar nasara a jihohin.

Gwamnatin Katsina ta amince da ƙidayar almajirai, makarantun Islamiyya ’Yan sanda sun kashe ’yan fashi da ƙwato makamai a Kaduna

Shugaban ofishin UNICEF na Maiduguri, Joseph Senesie ne ya bayyana hakan a jawabin da ya yi a lokacin wani taron tattaunawa da manema labarai kan ɗa’ar aikin jarida da rahoton kare haƙƙin yara a Damaturu, babban birnin Jihar Yobe.

A cewarsa, a shekarar 2024 UNICEF ta tallafawa jinyar yara kimanin dubu 600 da ke fama da matsanancin halin rashin abinci mai gina jiki, tare da yi wa yara miliyan 1.2 allurar rigakafin cutar kwalara, tare da kai wa mutane miliyan 1.6 allurar rigakafin cutar kwalara.

Bugu da kari, an tallafa wa sama da yara rabin miliyan masu watanni  0-59 da rajistar haihuwa, kuma yara 500,000 sun samu ilimin boko a jihohin Borno da Yobe.

“Duk da haka, duk da waɗannan yunƙurin, ƙalubalen ya ci gaba ne kawai yadda yara 3 cikin yara 10 a Borno, Yobe, da Adamawa aka yi musu rajistar haihuwarsu. Duk da haka, kusan yara miliyan 2 ba sa zuwa makaranta a Arewa maso Gabas, wanda ke nuna buƙatar halin gaggawa na jin ƙai da ci gaba”.

Lamarin da ya ce ya ƙara dagulewa da matsalar ilimi, inda kashi 72 cikin 100 na ɗaliban da suka kammala firamare a yankin ba su iya karatu da rubutu ba, wadda wannan yana nuna babbar gazawa wajen ba da ilimi a matakin farko, kuma yana nuna buƙatar shiga lamarin cikin gaggawa.

UNICEF ta ci gaba da jajircewa wajen yin aiki tare da gwamnatoci da abokan hulɗa domin magance waɗannan ƙalubale.

Haka nan hukumar ta sadaukar da dala miliyan 270 don bayar da agajin jin ƙai da kawar da fatara a Najeriya, inda ta mayar da hankali kan ilimi da lafiya da kuma kariya ga yara masu rauni.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Abin Da Ya Sa Muke Ci Gaba Da Tuntubar Kasar Sin A Kai A Kai
  • NAJERIYA A YAU: Ko Wadanne Dalilai Ne Ke Hana Mata A Arewa Koyon Ilimin Kimiyya?
  • Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada
  • Ƙarancin Abinci: UNICEF ta tallafa wa yara 600,000 a Borno da Yobe
  • Ƙarancin abinci: UNICEF ta tallafawa yara 600,000 a Borno, Yobe
  • Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin
  • NAJERIYA A YAU: Yadda ‘Yan Najeriya Za Su Kula Da Lafiyar Jikin Su
  • Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani
  • Nazarin CGTN: Neman Kashe Kaso 5 Na GDP Kan Tsaro Ya Nuna Rashin Dabara Na NATO
  • Manchester United Da Everton Na Zawarcin Wilfred Ndidi