Leadership News Hausa:
2025-06-25@04:32:42 GMT

Kungiyar Malaman Jami’o’i Ta Ba Dalibai 164 Tallafin Karatu

Published: 10th, May 2025 GMT

Kungiyar Malaman Jami’o’i Ta Ba Dalibai 164 Tallafin Karatu

Farfesa Lawan Abubakar tsohon jagora na ASUU shiyyar Bauchi shi, ya wakilci wanda ya kira taron, ya ce yadda aka yi zaben wadanda suka cancanci samun tallafin kuma an yi amfani da  adalci tsakanin  jinsin mace da namiji, suma wadanda suke da bukata ta musamman, saboda a taimaka masu wajen bunkasa iiminsu.

Ya ce a shekaru biyu da suka gabata kungiyar ASUU ta kashe fiye da Naira milyan 164.kudaden bada tallafin karatu ga wadanda ba su da halin biyan kudin a Jami’oin da ake da su a fadin tarayyar Nijeriya.

Ya ce“Kungiyarmu ta ci gaba da amfani da kuma kula da lamarin bayar da tallafin karatu na Gani Fawehinmi,tsawon shekrun da suka gabata.Ba kawai mun tsaya bane sai kawai ta shi Chief Fawehinmi, amma muma mu kafa tamu.Wannan damar ta samu ne saboda muka lura da yadda gwamnati take tsauwalawa dalibai kudin makaranta masu wuyar iya biya.’

“Lokacin da muka ce lamarin tallafin karatu na Hukumar NELFUND, muna da wata manufa ce sabod ai bamu ce wani Uba  ko wanda ya amfana da tallafin ya biya mu a wani lokaci ba kamar yadda Farfesa  Piwuna ya kara jaddadawa,”.

Wasu daga cikin wadanda suka amfana da tallafin na yin karatu da aka yi hira da su,sun nuna jin dadinsu,ga kungiyar ta ASUU  saboda tallawa iliminsu da tayi, suka kuma yi alkawarin za su yi amfani kudaden daidai wurin da ya dace.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: tallafin karatu

এছাড়াও পড়ুন:

NAJERIYA A YAU: Dabarun Samun Kuɗaɗe Ta Hanyar Amfani Da Wayar Hannu

More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba

A zamanin yau, ba kira da tura saƙo kawai ake yi da wayar hannu ba; baya ga haka, muhimmiyar hanya ce ta samun kuɗi da bunƙasa sana’o’i.

Ko kun san dabarun amfani da wayoyinku don samun kuɗaɗen shiga?

NAJERIYA A YAU: Matakan daƙile kisan matafiya a hanyoyin Najeriya DAGA LARABA: Ko Kare Kai Daga Harin ‘Yan Ta’adda Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro?

Idan ba ku sani ba, ko kuma kuna buƙatar ƙarin sani, ku biyo mu a shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci.

Domin sauke shirin, latsa nan

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Mali ta ƙulla yarjejeniyar nukiliya da Rasha
  • Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu
  • EFCC ya kama manyan jami’an NNPC kan badaƙalar Dala 7.2bn
  • NAJERIYA A YAU: Dabarun Samun Kuɗaɗe Ta Hanyar Amfani Da Wayar Hannu
  • EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2
  • Yanzu-yanzu: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jami’ar Neja Bayan Kashe Ɗalibi
  • Bernado Silba Ya Zama Sabon Kyaftin Din Manchester City 
  • HOTUNA: Yadda aka yi jana’izar ’yan ɗaurin auren da aka kashe a Filato
  • Me Zai Faru Idan Iran Ta Datse Mashigar Hormuz Sanadiyar Hare-Haren Isra’ila?
  • Babban Al’amari Ne A Samu Ƴar Shekara 6 Ta Haddace Qur’ani A Makarantar Raudatul Jannah – Mai Sikeli