Kungiyar Malaman Jami’o’i Ta Ba Dalibai 164 Tallafin Karatu
Published: 10th, May 2025 GMT
Farfesa Lawan Abubakar tsohon jagora na ASUU shiyyar Bauchi shi, ya wakilci wanda ya kira taron, ya ce yadda aka yi zaben wadanda suka cancanci samun tallafin kuma an yi amfani da adalci tsakanin jinsin mace da namiji, suma wadanda suke da bukata ta musamman, saboda a taimaka masu wajen bunkasa iiminsu.
Ya ce a shekaru biyu da suka gabata kungiyar ASUU ta kashe fiye da Naira milyan 164.kudaden bada tallafin karatu ga wadanda ba su da halin biyan kudin a Jami’oin da ake da su a fadin tarayyar Nijeriya.
Ya ce“Kungiyarmu ta ci gaba da amfani da kuma kula da lamarin bayar da tallafin karatu na Gani Fawehinmi,tsawon shekrun da suka gabata.Ba kawai mun tsaya bane sai kawai ta shi Chief Fawehinmi, amma muma mu kafa tamu.Wannan damar ta samu ne saboda muka lura da yadda gwamnati take tsauwalawa dalibai kudin makaranta masu wuyar iya biya.’
“Lokacin da muka ce lamarin tallafin karatu na Hukumar NELFUND, muna da wata manufa ce sabod ai bamu ce wani Uba ko wanda ya amfana da tallafin ya biya mu a wani lokaci ba kamar yadda Farfesa Piwuna ya kara jaddadawa,”.
Wasu daga cikin wadanda suka amfana da tallafin na yin karatu da aka yi hira da su,sun nuna jin dadinsu,ga kungiyar ta ASUU saboda tallawa iliminsu da tayi, suka kuma yi alkawarin za su yi amfani kudaden daidai wurin da ya dace.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppকীওয়ার্ড: tallafin karatu
এছাড়াও পড়ুন:
NAJERIYA A YAU: Dabarun Samun Kuɗaɗe Ta Hanyar Amfani Da Wayar Hannu
More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba
A zamanin yau, ba kira da tura saƙo kawai ake yi da wayar hannu ba; baya ga haka, muhimmiyar hanya ce ta samun kuɗi da bunƙasa sana’o’i.
Ko kun san dabarun amfani da wayoyinku don samun kuɗaɗen shiga?
NAJERIYA A YAU: Matakan daƙile kisan matafiya a hanyoyin Najeriya DAGA LARABA: Ko Kare Kai Daga Harin ‘Yan Ta’adda Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro?Idan ba ku sani ba, ko kuma kuna buƙatar ƙarin sani, ku biyo mu a shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci.
Domin sauke shirin, latsa nan