Wasu yan jaridu masu bincike a kasar Amurka sun gano sunan sojan HKI wanda ya bindige yar rahoton tashar Aljazeera ta kasar Qatar a shekara ta 2022 a lokacinda take Shirin bada rahoton hare-harenn da sojojin yahudawan suke kaiwa kan wata unguwa ta Falasdinawa a birnin Jenin na yankin yamma da Kogin Jordan.

Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto wadanda suka shirya film na tattara bayanai yadda aka kashe Shirin Abu Akela wato ‘ Zeteo’ dake da cibiya a birnin Washington na kasar Amurka na cewa sunan sojan HKI ta ya kashe Shirin shi ne Alon Skajio, wanda shima daga baya an kashe shi a birnin na Jenin daga bayan a wani farmakin da sojojin yahudawan suka kai cinin birnin.

Majigin mai tsaron mintuna 40 ya bayyana yadda gwamnatin Amurka ta shugaba Biden ta yi kokarin boye sunan wanda ya kashe yar jaridar da kuma wanke HKI kan wannan laifin da ta aikata na kashe yan jaridu.

Alon ya kashe Shirin yar shekara 51 a duniya da bindiga wanda ake cillawa daga nesa wato Sniper al-hali a fili yake tana sanye da kayakin yan jaridu wadanda aka rubuta Press a kansa a ranar 26 ga watan Mayun shekara ta 2022. Banda haka sojojin sun kai farmaki kan gawarta a lokacin jana’izata.

An haifi Abu Akleh a birnin al-Quds a shekara 1971 sannan tana da dijiri kan aikin jarida daga jami’ar Yarmouk ta kasar Jordan sannan ta fara aikin da tashar talabijin ta Al Jazeera a shekara ta 1977.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Ruftawar Gini Ya Kashe Uwa Da ‘Ya’yanta Biyar A Katsina

A cewar mahaifin marigayen, Dankama, ya bayyana cewa ba ya gida lokacin da katangar ta fado, inda ya ce ya kadu da jin labarin.

 

“Wannan lamarin ya faru da kusan mutane goma, amma mutane 6 sun riga mu gidan gaskiya. A yanzu haka, uku suna kwance a asibiti suna karbar magani,” kamar yadda ya shaida wa manema labarai.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • ‘Hayakin janareta’ ya kashe mutum 4 ’yan gida daya a Borno
  • Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi
  • Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping
  • Dakarun Kai Daukin Gaggawa Na Sudan Sun Kashe Fararen Hula 14 Tare Da Jikkata Wasu Na Daban
  • Ruftawar gini ta kashe uwa da ’ya’yanta 5 a Katsina
  • Ruftawar Gini Ya Kashe Uwa Da ‘Ya’yanta Biyar A Katsina
  • Sojojin Yemen Sun Kai Hari Kan Filin Jirgin Lod Da Ke Yankin Jaffa Na Haramtacciyar Kasar Isra’ila
  • Gagarumar Zanga-Zang A birnin Paris Na kasar Faransa Saboda Killace Gaza
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA
  • Za a mayar da gidan yarin da ya haura shekara 100 zuwa gidan tarihi a Kano