“Dole ne mu daina tallata miyagun ayyukan ‘yan ta’adda. Dole ne mu cire su daga jerin shafukan manyan labarai na jaridunmu, mu rahoto ayyukansu a matsayin masu aikata laifuka, sannan mu kore labaran karya.”

 

Ministan ya jaddada cewa, kungiyoyin ta’addanci da masu aikata laifuka sukan yi amfani da kafafen yada labarai da shafukan sada zumunta don yada tsoro, yada labaran karya, domin samun sabbin mabiya.

 

A saboda haka, ya bukaci ‘yan jarida da editoci da su rungumi dabi’ar kishin kasa wajen bayar da rahoto ta hanyar guje wa kanun labarai masu daukar hankali ga farfagandar ta’addanci.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Jadawalin ‘Yan Wasa 30 Na Farko A Kyautar Ballon D’or Ta Bana

 

29. Florian Wirtz (Liverpool)

 

28. Virgil van Dijk (Liverpool)

 

27. Declan Rice (Arsenal)

 

26. Erling Haaland (Man City)

 

25. Denzel Dumfries (Inter Milan)

 

24. Fabian Ruiz (PSG)

 

23. Jude Bellingham (Real Madrid)

 

22. Alexis Mac Allister (Liverpool)

 

21. Serhou Guirassy (Borussia Dortmund)

 

20. Lautaro Martinez (Inter Milan)

 

19. Joao Neves (PSG)

 

18. Scott McTominay (Napoli)

 

17. Robert Lewandowski (Fc Barcelona)

 

16. Vinicius Jr (Real Madrid)

 

15. Viktor Gyokeres (Arsenal)

 

14. Desire Doue (PSG)

 

13. Harry Kane (Bayern Munchen)

 

12. Kvicha Kvaratskhelia (PSG)

 

11. Pedri Gonzalez (Fc Barcelona)

 

10. Nuno Mendes (PSG)

 

9. Gigio Donnarumma (Man City)

 

8. Cole Palmer (Chelsea)

 

7. Kylian Mbappé (Real Madrid)

 

6. Achraf Hakimi (PSG)

 

5. Raphinha (Fc Barcelona)

 

4. Mohammd Salah (Liverpool)

 

3. Vitinha (PSG)

 

2. Lamine Yamal (Fc Barcelona)

 

1. Ousmane Dembele (PSG)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Kama Masu Laifi
  • An Yanke Wa Sojojin Da Suka Sayar Wa ‘Yan Ta’adda Makamai Hukuncin Ɗaurin Rai-da-rai A Borno
  • Kasar Sin Ta Mallaki Kusan Tashoshin Fasahar 5G Miliyan 4.65
  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Ɗan Majalisar Dokokin Jihar Filato
  • Katsina Za Ta Ɗauki Nauyin Karatun Mahaddata Alƙur’ani – Gwamna Radda
  • Jadawalin ‘Yan Wasa 30 Na Farko A Kyautar Ballon D’or Ta Bana
  • Taron Canada: Haɗin Gwiwa Afirka Ke Buƙata Ba Agaji Ba – Gwamnan Zamfara 
  • Da Ɗumi-ɗumi: Gwamnan Ribas, Fubara Ya Ziyarci Tinubu A Fadar Gwamnati A Abuja
  • Mataimakin Shugaban BUK Ya Buƙaci ‘Yan Siyasa Da Su Yi Koyi Da Tallafin Karatu Na Barau
  • 2027: ‘Ku Yi Zaɓe Bisa Ga Ra’ayin Kanku, Ba Lura Da Ƙabila Ko Yanki Ba’, – Atiku Ga ‘Yan Nijeriya