Leadership News Hausa:
2025-06-24@11:11:17 GMT

Kiristoci Sun Yi Zanga-zanga, Sun Nemi Adalci Kan Kisan Gilla

Published: 21st, April 2025 GMT

Kiristoci Sun Yi Zanga-zanga, Sun Nemi Adalci Kan Kisan Gilla

Sun buƙaci gwamnatin tarayya ta inganta tsaro a jihar, ta samar da wuraren tsaro a al’umma da gudanar da cikakken bincike kan hare-haren. Sun kuma sunyi kira ga al’ummar Nijeriya da su hada kai wajen tsayawa kai da fata kan kisan gilla da tashin hankali da ake yi a ƙasa.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.

Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

NAJERIYA A YAU: Matakan daƙile kisan matafiya a hanyoyin Najeriya

More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba

Matsalar tare fasinjoji da kashe su a hanyoyin Najeriya na ƙara tsananta, musamman a yankunan Arewa.

Misali, a shekarun baya an sha tare matafiya a kashe su a hanyar Abuja zuwa Kano. A kwanakin baya ma an kashe wasu matafiya a garin Uromi da ke jihar Edo a hanyar su ta komawa Kano.

Sai na kwanan nan da ya faru a Jihar Filato inda aka kashe wasu matafiya da ke kan hanyarsu ta zuwa ɗaurin aure.

NAJERIYA A YAU: Yadda Tsarin Ilimi Ke Karya Gwiwar ’Yan Najeriya DAGA LARABA: Ko Kare Kai Daga Harin ‘Yan Ta’adda Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro?

Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne da nufin gano matakan daƙile afkuwar haka a nan gaba.

Domin sauke shirin, latsa nan

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Shugaban CMG Ya Zanta Da Manyan Jami’an IOC
  • An Cafke Mutum 22 Kan Kisan ‘Yan Ɗaurin Aure A Filato – Uba Sani
  • Gwamnati Ta Bayar Da Tabbaci Akwai Tsaro A Abuja Duk da Gargaɗin Da Ofishin Jakadancin Amurka Ya Yi
  • Matashi ya yi wa maraya ɗan shekara 10 kisan gilla a Zariya
  • Matsayi ya yi maraya ɗan shekara 10 kisan gilla a Zariya
  • Yanzu-yanzu: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jami’ar Neja Bayan Kashe Ɗalibi
  • Iran: Amurka ta ɗebo ruwan dafa kanta
  • NAJERIYA A YAU: Matakan daƙile kisan matafiya a hanyoyin Najeriya
  • Gwamnonin Arewa sun yi Allah-wadai da kisan ’yan ɗaurin aure a Filato
  • Bam Ya Fashe A Kano, Ya Kashe Mutane 5