Rashin Aiwatar Da Sabon Tsarin Ilimi Na Kasa Na Kawo Cikas Ga Bunkasar Ilimi A Nijeriya
Published: 8th, February 2025 GMT
Su tsare tsaren anyi shirin tabbatar dukkan makarantu masu zaman kan su da na gwamnati za su fara amfani da tsarin a watan Janairu 2025.
Sai dai kuma watan Janairu ya wuce ba tare da samun wani ci gab aba dangane da lamarin. Rahoto ya nuna har yanzu da akwai sauran Rina a Kaba, domin kuwa da akwai karancin makarantu wadanda basu da irin kayan da za ayiu amfani da su wajen aiwatar da sabon tsarin,da kuma yadda za a horar da Malamai, hakan ta sa aka bar masu ruwa da tsaki cikin shakku ko sabon tsarin ilimin za afara amfani da shi.
Sabon tsarin ilimin an yi niyyar fara amfanni da shi inda za a koyar da yaddaake sabbin sana’oi na hannu 15 na karamar makarantar Firamare da sakandare inda aka yi fatan maida hankali ne kan koyawa dalibai sana’oi daban- daban, tun daga Firamare zuwa Sakandare.Sabbin sana’oin sun hada da yadda za koyi karau ta kafar sadarwa ta zaman IT, gini ta hanyar zamani ta robotics, lamarin da ya shafi aikin hotel,koyon dinki, da kuma lamarin aikin.
Duk kuwa da kwai karuwar da sabon tsarin ilimin yake tafe da ita, binciken da aka yi ta tafiye- tafiye a makarantu masu zaman kansu da kuma na gwamnati a Babban Birnin Tarayya ya nun aba da gaske ake ba lamarin fara amfani da sabon tsarin ilimi na kasa. Makarantu da dama basu shiryawa amfani da sabon tsarin ilimin ba.
Sabon tsarin ilimin an bullo da shi ne domin a samun maganin matsalolin ilim da ake fuskanta a sashen ilimi na kasar Nijeriya, abinda ya hada tsarin koyarwa na shekarun baya da suka wuce, babu abubuwan da za su taimaka wajen koyawa dalibai, da kuma yadda aka yiu wa lamarin rikon sakainar Kashi.
Hakanan ma shit sarin yayi kama da irin wanda ake yi a kasashen da suka ci gaba,inda ake koyawa ‘yan makaranta yadda za a koya masu sana’oin da za su taimaka masu matsayi na dogaro da ka,abubuwan da aka dade ana yi a kasashen duniya.Muhimman abubuwan cikin sabon tsarin ilimin inda aka kara sa wasu sabbin abubuwa a wasu darussa kamar Lissafi, kimiyya, da kuma abind a mutum zai iya koya da hannun sa, har ma da maida hankali akan fasaha a cikin azuzuwa.
Gwamnati ta yi alkawarin za ta bada duk taimakon da ya kamata domin a tabbatar da cewa an samu fara aiki da sabon tsarin ilimi, sai dai kuma su alkawuran sun ba haka aka yi tsammanin lamarinzi kasance ba, kowa lamarin ya ba shi mamaki.
Irin wannan abin ya sa mutane da damar ansu ya baci kuma abin ya basu kunya daga cikin wadanda suke da ruwa da tsaki,wadanda suke ganin koma baya irin hakan, yana kara taazzara lamarin ne na matsalolin ilimi ne da ‘yan Nijeriya suka dade da fuskanta.
কীওয়ার্ড: da sabon tsarin ilimi sabon tsarin ilimin
এছাড়াও পড়ুন:
Sojojin Mamayar Isra’ila Sun Aiwatar Da Kisan Gilla Kan Fararen Hula 5 A Kudancin Kasar Lebanon
Sojojin mamayar Isra’ila sun kai hari kan fararen hula, inda suka kashe mutane 5 da suka hada da yara 3 a kudancin kasar Lebanon
Ma’aikatar lafiya ta kasar Lebanon ta sanar da mutuwar wasu ‘yan kasar 5 da suka hada da yara uku sakamakon wani hari da jiragen saman yakin haramtacciyar kasar Isra’ila suka kai a kudancin birnin Bint Jabeil.
Kamfanin dillancin labaran kasar Lebanon ya watsa rahoton cewa: Wani jirgin sama mara matuki na makiya yahudawan sahayoniyya ya kai hari kan wani babur da wata mota dauke da makamai masu linzami a garin Bint Jabeil, lamarin da ya yi sanadin mutuwa da jikkata.
Wannan harin wuce gona da iri ya zo ne a daidai lokacin da gwamnatin mamayar Isra’ila ke ci gaba da keta hurumin kasar Labanon da kuma kai hare-hare kan fararen hula, wanda ya zo daidai da taron kwamitin membobi biyar a Naqoura, domin tattauna batun tsagaita wuta.
A cikin wannan yanayi, majiyoyin yada labarai na kasar Labanon sun ruwaito cewa: Wasu jiragen yaki mara matuki guda uku dauke da makamai sun yi shawagi da sanyin safiyar yau a kan birnin Bint Jabeil.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Ministan Harkokin Waken Falasdinu Ta Yi Kira Ga Karin Kasashe Su Amince Da Samuwar Kasarta September 21, 2025 Iran Da Pakistan Sun Sake Tsara Dangantakarsu Ta Tattalin Arziki September 21, 2025 Trump Ya Bukaci Afganistan Ta Mayarwa Amurka Sansanin Jiragen Sama Na bagram September 21, 2025 Kasashen Ingila Da Canada Da Kuma Australia Sun Bayyana Amincewarsu Da Samuwar Kasar Falasdinu September 21, 2025 Shugaban Kasar Iran Ya Yi Kira Ga Samar Da Tattalin Arziki Da Shugabancin Kwararru September 21, 2025 Arakci Ya Kore Cewa Ya Zanta Da Steven Witkoff Na Amurka September 21, 2025 Hizbullah Ta Yi Gayyar Tunawa Da Zagayowar Shahadar Sayyid Hassan Nasrallah September 21, 2025 Hamas Ta Yi Bukaci A Hukunta HKI Akan Rusa Asibitoci September 21, 2025 IRGC: Duk Wani Sabon Kuskuren Abokan Gaba Zai Fuskanci Mayar Da Martani Mai Tsanani September 21, 2025 Israila Ta Kai Hari Kan Wata Mota A Kudancin Labanon September 21, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci