Leadership News Hausa:
2025-11-14@21:39:23 GMT

Sanatan Bauchi Ta Arewa Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

Published: 11th, October 2025 GMT

Sanatan Bauchi Ta Arewa Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Manyan Labarai Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano October 10, 2025 Manyan Labarai Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi October 10, 2025 Manyan Labarai Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Zaɓi Farfesa Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC  October 9, 2025

.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Yadda muka daƙile yunƙurin tsige Akpabio daga shugabancin Majalisa – Orji Kalu

Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana yadda wasu yan majalisa suka haɗa kai suka daƙile yunkurin tsige Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio.

Yayin da yake zantawa da manema labarai a ranar Talata a Majalisar Tarayya da ke Abuja, Sanata Kalu ya tabbatar da cewa akwai yunkuri daga wasu ’yan majalisa na tsige Akpabio daga mukaminsa, wanda bai yi nasara ba.

Babu wani gwamna da zai yi ƙorafin ƙarancin kuɗi a mulkin Tinubu — Sanwo Olu Mai cutar HIV ya yi wa ’yar shekara 4 fyaɗe a Yobe

Kalu wanda kuma tsohon Gwamnan Jihar Abia ne ya ce, “Kodayake an yi yunkuri, amma ba mu bari hakan ta faru ba. Shi ya sa kullum nake cewa mu ’yan gida daya ne, kuma hakan ba zai faru ba,” in ji shi.

Ya jaddada cewa Majalisar Dattawa na da hadin kai kuma tana mayar da hankali kan aikinta na doka, musamman wajen tallafa wa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu domin fuskantar kalubalen tattalin arziki da ’yan Najeriya ke fuskanta.

‘Soludo zai iya komawa APC’

Dangane da ci gaban siyasa a Kudu Maso Gabas, Kalu ya nuna yiwuwar Gwamnan Jihar Anambra, Farfesa Charles Soludo, zai sauya sheka zuwa jam’iyyar APC mai mulki.

A yayin da yake amsa tambaya kan makomar siyasar Soludo, Kalu ya ce: “Ina ganin bayan shari’o’in da ke gabansa, Soludo mutum ne mai ra’ayin cigaba kamar ni, Shugaba Tinubu, da Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, da kuma gwamnonin APC na Imo, Ebonyi, Enugu da sauransu. Don haka Soludo mutum ne mai ra’ayin ci gaba.”

“Ba na ganin wani abu ne da ba daidai ba idan ya shigo APC. A gaskiya, an tabbatar da cewa zai shiga jam’iyyar. Babu wani zabi da ya fi dacewa da shi face ya zo mu hada kai.”

Kalu ya kuma bayar da tabbacin cewa Shugaba Tinubu zai samu wa’adi na biyu, yana mai cewa a halin yanzu babu wata gagarumar adawa da ke kalubalantar shi.

“Shin akwai wani da ke fafatawa da shi? Zaben nan Tinubu ne da Tinubu, kamar yadda Soludo ya fafata da kansa a zaben Abia.”

“Shugaban kasa ba shi da adawa. Jam’iyyarmu tana da karfi a kasa kuma muna tare da jama’a. Babu wanda zai ce ba mu da jama’a. Za mu ci gaba da yin iya kokarinmu domin ganin talakawan Najeriya sun samu ci gaba,” in ji shi.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur
  • Jiga Jigan APC Sun Ziyarci Majalisar Wakilai Bayan Sauya Sheƙar Ƴan NNPP 2
  • MURIC ta buƙaci Tinubu ya sauke Amupitan daga shugabancin INEC
  • Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna
  • ‘Yansanda Sun Kama Mutane 4 Kan Zargin Fashi Da Makami A Bauchi
  • Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP
  • Ɗan Majalisar Wakilai daga Kano Sagir Ƙoƙi ya fice daga NNPP
  • Kungiyar Wamban Shinkafi Ta Amince Da Tinubu a 2027
  • Yadda muka daƙile yunƙurin tsige Akpabio daga shugabancin Majalisa – Orji Kalu
  • Bayan Ganawa Da Tinubu, COAS Ya Tabbatar Wa ‘Yan Nijeriya Samun Ingantaccen Tsaro