Leadership News Hausa:
2025-10-13@15:47:15 GMT
Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN
Published: 6th, October 2025 GMT
Ya kuma tabbatar da cewa Gwamnatin Tarayya tana aiki don ƙirƙirar yanayi mai sauƙin zuba jari, da zaman lafiya don masana’antu, da haɓaka tattalin arziki mai dorewa.
A ƙarshe, ya kira masu ruwa da tsaki da su fifita tattaunawa a wajen neman mafita maimakon rikici, yana cewa, “Nijeriya ƙasa ce mai girma da ke neman mafita a abubuwa da yawa, ya zama dole ne mu haɗa kai wajen kare abin da ke amfanar ƙasa baki ɗaya.
Related
এছাড়াও পড়ুন:
Tinubu Ya Isa Birnin Rome Don Halartar Taron Tsaro Na Aqaba
ShareTweetSendShare MASU ALAKA