Dan wasan Barcelona Inigo Martinez ya koma Al-Nassr
Published: 10th, August 2025 GMT
A ranar Asabar kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta sanar da cewa dan wasan bayanta, Inigo Martinez zai bar kungiyar, kuma jaridun Sifaniya sun ruwaito cewa zai koma kungiyar Al-Nassr da ke gasar Saudi Pro League.
Tafiyar Martinez za ta taimaka wajen rage nauyin biyan albashin ’yan wasa a Barcelona, kungiyar da a bayan nan ke fama matsalar rashin kudi.
Martinez mai shekara 34 ya buga wasa a wasanni 71 a dukkan gasanni tun bayan komawarsa kungiyar daga Athletic Bilbao a shekarar 2023, inda ya taimaka wa Barcelona ta lashe kofin La Liga a kakar bara.
Kafin haka, ya shafe shekaru bakwai yana murza leda a Real Sociedad bayan fitowa daga makarantar horas da kwallon kafarta, sannan ya shafe shekaru shida a Bilbao.
Martinez, wanda ya buga wa kasar Spain wasanni 21 tsakanin 2013 zuwa 2023, ya koma Al-Nassr wadda ta kare a mataki na uku a gasar Saudi Pro League a kakar da ta gabata, wadda Cristiano Ronaldo ya zama dan wasa mafi zura kwallaye da kwallaye 25.
AFP
উৎস: Aminiya
কীওয়ার্ড: Barcelona Inigo Martinez
এছাড়াও পড়ুন:
Iran Ta Kira Taron Gaggawa Na Kasashen Kungiyar OIC Dangane Da Gaza
Ministan harkokin wajen kasar Iran abbas Aragchi ya rubutawa babban sakataren kungiyar kasashen musulmi ta OIC Hussain Ibrahim Taha, da kuma tokwarorinsa na kasashen Saudiya da Turkiya, Faisal bin Farhan da kuma Hakan Fidan wasiku dangane da bukatar kasashen kungiyar su gudanar da taron gaggawa kan abinda ke faruwa a Gaza.
Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto Aragchi yana cewa, saboda yadda HKI take kara takurawa mutanen Gaza, tana kara daukan matakan keshesu, mung a akwai bukatar kasashen musulmi sun dauki matakai fiye da na baka, wato fadar ‘All..wadai ” kadai. Yakamata kasashen musulmi su dauki matki fiya da haka wanda za’a ganshi a aikace kan Falasdinawa na gaza.
Su dauki mataki wanda zai kai ga dakatar da yaki a gaza da kuma kawo karshen zubar da jinin Falasdinawa.
Yace abinda yake faruwa a Gaza a halin yanzun sun hada da hare-hare ta sama da ci gaba da toshe hanyoyin shigo da abinci gaza wanda ya kai ga falasdinawa suna mutuwa saboda yunwa.
Yace yawan mutanen da sojojin yahudawan suke kashewa ya na kara yawa a ko wace rana, wanda adadin wadanda suke kashewa a kisa da makami a wajen karban abincin agaji yana karuwa a duk wat araba.
Ya ce wannan halin yana bukatar daukar mataki daga kasashen musulmi.wanda zai kawo karshen wanan abin, kuma akwai labarin da ke cewa HKI tana son kwace gaza kwata-kwata daga hannin Hamas. Ta maida shi kamar yankin yamma da kogin jodan.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Mashigar Kasar Iraki Ta Mehron, Iraniyawa Kimani Miliyon 1.2 Ne Suga Shiga Iraki Don Juyayin 40 August 8, 2025 Shugaban Ansarullah Ya Yi Gargadi Ga Amurka Da HKI Kan Kara Tada Hankali A Yakin August 8, 2025 Hizbullah Da Amal Sun Yi Tir da Shirin Kwance Damarar Hizbullah August 8, 2025 Jirgin Daukar Marasa Lafiya Ya fadi A kasar kenya Ya Kuma Kashe Akalla mutane 6 August 8, 2025 Araqchi: Hari Kan Cibiyoyin Makamashin Nukiliyar Kasar Iran Ba Zai Taba Canza Matsayinta Ba August 7, 2025 Manjo Janar Mousawi: Martanin Iran Nan Gaba Zai Kasance Mafi Muni Kan Makiya August 7, 2025 Dakarun Kare Juyin Juya Halin Musulunci Na Iran Sun Jaddada Shirinsu Na Tunkarar Duk Wata Barazana August 7, 2025 Hare-Haren Sojojin Mamayar Isra’ila Kan Gaza Sun Janyo Shahadan Falasdinawa Masu Yawa August 7, 2025 Human Rights Watch Ta Ce: Sojojin Mamayar Isra’ila Sun Rusa Makarantu Fiye Da 500 A Gaza August 7, 2025 Amurka Ta Kwace Dalar Amurka Miliyon $584 Na Jami’ar California Saboda Gaza August 7, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci