Liverpool Za Ta Kece Raini Da Bournemouth, Arsena Za Ta Bakunci Man Utd A Wasan Mako Na Firimiya Ta Baɗi
Published: 22nd, June 2025 GMT
Juma’a, 15 ga Agusta
Liberpool bs Bournemouth
Asabar, 16 ga Agusta
Aston Billa bs Newcastle
Brighton Bs Fulham
Nottingham Forest bs Brentford
Sunderland bs West Ham
Tottenham Bs Burnley
Wolberhampton Wanderers bs Manchester City
Lahadi, 17 ga Agusta
Chelsea bs Crystal Palace
Manchester United bs Arsenal
Litinin, 18 ga Agusta
Leeds Bs Eberton
Daga kanmu, magana ta ƙare.
কীওয়ার্ড: Firimiya
এছাড়াও পড়ুন:
Wa’adin Mulki Ɗaya Kacal Za Ka Yi — ADC Ga Tinubu
A cewar ADC, maimakon shirin sake tsayawa takara, gwamnati ya kamata ta mayar da hankali wajen amincewar jama’a, farfaɗo da tattalin arziƙi, da kuma rage raɗaɗin da talakawa ke fuskanta.
Haka kuma ta yi gargaɗin cewa a shekarar 2027, siyasa ba za ta kasance tsakanin APC da jam’iyyun adawa kawai ba, illa tsakanin jam’iyya mai mulki da al’ummar Nijeriya baki ɗaya.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp