Leadership News Hausa:
2025-11-27@21:37:29 GMT

Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte

Published: 14th, May 2025 GMT

Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte

Wata majiyar kuma ta buƙaci dakarun Nijeriya da su ɗauki matakin gaggawa.

“Har yanzu ‘yan ta’addan na riƙe da sansanin. Ya kamata a gaggauta dawo da zaman lafiya a yankin,” in ji shi.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.

Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Hari ISWAP

এছাড়াও পড়ুন:

Chelsea za ta kece raini da Barcelona a Gasar Zakarun Turai

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Chelsea za ta karɓi baƙuncin Barcelona a wasan mako na biyar na gasar cin Kofin Zakarun Turai (Champions League) da ke ci gaba da gudana a kakar nan.

Wasan da za a buga a filin Stamford Bridge, yana zuwa ne bayan da ’yan wasan Barcelona suka ƙauracewa atisayi a bainar jama’a domin ɓoye salon horon su.

Amarya ta yi wa angonta yankan rago bayan kwana 3 da aurensu a Katsina Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa sun shirya taron gaggawa

Chelsea da Barcelona sun haɗu sau 14 a gasar Zakarun Turai, inda kowacce ƙungiyar ta yi nasara huɗu, sannan aka yi kunnen doki shida.

Wannan shi ne karo na farko da ƙungiyoyin za su kara tun kakar 2017/18 a zagayen ’yan 16, lokacin da Barcelona ta yi nasarar tsallakawa zagaye na gaba, bayan cin jimilla 4–1 a waje da gida — wanda aka tashi 1–1 a Stamford Bridge da kuma nasarar 3–0 a Sifaniya.

Chelsea ta sha kashi sau ɗaya ne kawai daga wasanninta bakwai da ta yi a gida a gasar Zakarun Turai da Barcelona — inda ta yi nasara huɗu tare da tashi kunnen doki biyu a Stamford Bridge.

Haka kuma, Chelsea ta  cin wasa biyu a fafatawa 61 baya a gasar Zakarun Turai a gida, sannan ba ta yi rashin nasara ba a fafatawa 16, wadda ta ci 12 da canjaras huɗu — tun bayan doke ta 1-0 da Valencia a Satumbar 2019.

A gefe guda, Barcelona ta yi rashin nasara uku ne kacal daga wasa 20 a Champions League da ta fuskanci wata ƙungiyar Ingila, bayan cin 13 da canjaras huɗu da kuma rashin nasara ɗaya daga fafatawa 11, baya ga samun nasara a karawa takwas da canjaras biyu daga ciki.

Lamine Yamal, wanda zai cika shekara 18 da kwana 135 ranar Talata, ya riga ya zura ƙwallo bakwai a Champions League kafin cikarsa shekara 19.

Yana buƙatar ƙarin uku domin ya yi daidai da tarihin Kylian Mbappé a wannan rukuni.

Barcelona ta zura ƙwallo 96 a raga cikin wasanninta 20 na baya-bayan nan a Champions League.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • An rantsar da sabon shugaban kasa a Guinea-Bissau bayan juyin mulkin sojoji
  • Juyin mulki ya rutsa da Jonathan a Guinea-Bissau
  • Ɗan bindiga ya harbe sojoji 2 a fadar shugaban Amurka
  • Andrea Thompson ta zama mace mafi ƙarfi a duniya
  • Sojoji sun yi juyin mulki a Guinea-Bissau
  • Tukur Mamu ya karbi N50m daga kuɗin fansar harin jirgin kasan Kaduna – DSS
  • An buɗe wasu makarantu domin ci gaba da jarawaba a Katsina
  • ’Yan bindiga sun sace mutum 8 a Kano
  • Chelsea za ta kece raini da Barcelona a Gasar Zakarun Turai
  • Amarya ta yi wa angonta yankan rago bayan kwana 3 da aurensu a Katsina