Aminiya:
2025-06-23@00:46:00 GMT

Mazauna gari sun kori Boko Haram bayan kashe kyaftin ɗin soja

Published: 7th, May 2025 GMT

Al’ummar garin Izge da ke Ƙaramar Hukumar Gwoza ta Jihar Borno sun fatattaki ’yan ƙungiyar Boko Haram bayan kai musu hari a ranar Laraba.

Ƙungiyar ‘yan ta’addan ta kuma kashe wani kaftin ɗin soji a harbin na ba zata.

Jami’an tsaro na ba da gudunmawar aikata miyagun laifuka a NijeriyaZulum Jami’an tsaro na ba da gudunmawar aikata miyagun laifuka a Nijeriya — Zulum

Sarkin Gwoza Mohammed Shehu Timta ya ce ’yan ta’addan sun afka musu ne da ƙarfe 1:00 na dare.

“Da gaske ne Boko Haram sun afka wa garinmu. Kuma an yi rashin sa’a wani kaftin ɗin soja ya rasa ransa.

“Jami’an tsaronmu na sa-kai sun samu nasarar kashe ‘yan ta’addan uku. Sauran sun gudu sun bar babura 10 da wasu makamai,” in ji shi.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Yan Boko Haram

এছাড়াও পড়ুন:

Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u
  • Bernado Silba Ya Zama Sabon Kyaftin Din Manchester City 
  • Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 
  • ’Yan Najeriya da suka maƙale a Isra’ila na neman ɗauki
  • An yi ma’aikatan ƙananan hukumomin Gombe ƙarin albashin N5,000
  • An sallami ƙarin ma’aikata 639 a tashar Muryar Amurka
  • Jami’an tsaro sun ƙwato makamai da kama mutane 398 a Kaduna
  • Tinubu Zai Zaɓi Mataimakinsa Bayan Taron Jam’iyya – Fadar Shugaban Ƙasa 
  • Majalisa Na Binciken Yadda Aka Kashe Naira Tiriliyan 1.12 Na Tallafin Manoma
  • 2027: ‘Sai bayan babban taron APC Tinubu zai bayyana wanda za su yi takara tare’