Sin Ta Bukaci Amurka Da Ta Yi Watsi Da Matsawa Sauran Kasashe Lamba
Published: 14th, April 2025 GMT
Game da batun cewa ministan tsaron Amurka da sauran manyan jami’ai sun wallafa maganganun dake yada ra’ayin wai “Sin ta kawo barazana”, Lin Jian ya ce, wasu maganganun jami’an bangaren Amurka suna cike da bambancin akida da tunanin yakin cacar baka, gaba daya karya ce.(Safiyah Ma)
Daga kanmu, magana ta ƙare.
এছাড়াও পড়ুন:
China Ta Gargadi Amurka Akan Batun Yakar Kasar Venezuela
Mai Magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar China ta bayyana cewa: Beijing ba ta lamunta da duk wani kokarin tsoma bakin kasashen waje a harkokin cikin gidan wannan kasar.”
Mao Ning wacce ta gabatar da taron manema labaru a brinin Beijing a kasar China ta yi kira ga kasar Amurka da ta fasa Shirin kai wa kasar Venezuela hari wanda ba ya kan doka,mai makon haka ta karfafa sulhu da zaman lafiya a cikin yankin Latin.
Kamfanin dillancin labarun Xin Hua na kasar China ya nakalto mai Mao Ning tana cewa; Kasar China ba ta kuma lamunta da kakaba wa kasar ta Venezuela takunkumi ta gefe daya wanda baya kan doka ba, kuma take dokokin kasa da kasa ne, saboda ba a yi shi a karkashin amincewar kwamitin tsaro na MDD ba.
Mao Ning ta kuma ce; Beijing tana son ganin dukkanin bangarori su girmama hurumin kasar Venezuela, su kuma kaucewa haddasa hargitsi.
A ranar 24 ga watan Nuwamba ta sanar da haramta wata kungiya wacce take mai fataucin muggan kwayoyi ce, kuma shugabanninta su ne shugaban kasar Venezuela Nicholas Maduro da kuma wasu jami’an gwamnatinsa.
Kasar Venezuela ta karyata abinda Amurkan ta riya, tare da bayyana shi a matsayin ‘karya bai sa dariya” sannan kuma tana son fakewa da haka ne domin tsama baki a harkokin cikin gidan kasar.
A cikin watannin bayan nan dai Amurkan tana kai hare-hare akan kananan jiragen ruwa a tekun Carrebea bisa riya cewa suna dauke da kwayoyi daga Venezuela zuwa Amurka.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Palasdinu: Kwamandoji Biyu Na Rundunar “Sarayal-Quds” Sun Yi Shahada A Yammacin Kogin Jordan November 28, 2025 Kungiyar ‘Yan’uwa Musulmi Ta Soki Shirin Donald Trump Na Bayyanata A Matsayin Kungiyar ‘Yan Ta’adda November 28, 2025 Kasashen Qatar Da Jordan Sun Yi Allawadai Da Harin “Isra’ila” A Kasar Syria November 28, 2025 Senegal: Hambararren Shugaban Kasar Guinea Bissau Ya Isa Kasar Senegal November 28, 2025 Limamin Tehran: Hadin Kai Ne Sakamakon Imani Da Ayyukan Kwarai Ne November 28, 2025 Yamen Ta Soki Kasashen Birtaniya Da Amurka Da Tsoma Baki Kan harkokin Kasarta November 28, 2025 Isra’ila Ta Kashe Mutane 10 A Wani Hari Da Ta Kai A Birinin Damaskas Na Kasar Siriya November 28, 2025 Jagoran : Amurka Tasha Kashi A Yakin Kwanaki 12 Duk Da Manyan Makamai Na Zaman Da Take Da Su. November 28, 2025 Ministocin Tarayyar Turai Sun yi Tir Da Karuwar Hare –Haren Da Yahudawa Ke Kai wa Falasdinawa November 28, 2025 An Rantsar Da Sabon Shugaban Mulkin Soja Na kasar Guinea-Bissau November 28, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci