Hukumar Kwastam Da DSS Za Su Yi Haɗin Gwiwa Don Yaƙi Da Masu Fasa-ƙwari
Published: 10th, March 2025 GMT
Adelaja ya jaddada mahimmancin ƙarfafa musayar bayanan sirri da haɗin gwiwar hukumomi, duba da irin kaifin basira da masu fasa-kwari ke amfani da wasu a ‘yan kwanakin nan wurin cimma muradunsu.
“Masu fasa kwauri na ci gaba da bunkasa a ayyukansu, kuma don tunkararsu yadda ya kamata, dole ne mu hada kai ta hanyar bayar da bayanan sirri don cimma nasarar ayyukanmu,” in ji shi.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Iran da Rasha sun jaddada aiwatar da yarjejeniyar hadin gwiwa a tsakaninsu
Shugaba Masoud Pezeshkian ya bayyana kudurin Iran na aiwatar da yarjejeniya hadin gwiwa da Rasha a wani taro da takwaransa na Rasha Vladimir Putin.
Pezeshkian ya yi wannan furuci ne a ranar Juma’a a gefen taron kasa da kasa kan zaman lafiya da amana a babban birnin Turkmenistan na Ashgabat.
Shugaban Iran ya bayyana gamsuwarsa da habaka dangantakar Tehran da Moscow kuma ya yaba da goyon bayan Rasha ga Jamhuriyar Musulunci a cikin tarukan kasa da kasa.
Da yake magana game da yarjejeniyar hadin gwiwa da Iran da Rasha suka sanya wa hannu a ranar 17 ga Janairu, 2025, inda ya ce, “Mun kuduri aniyar aiwatar da yarjejeniyar.”
A nasa bangare shugaba Putin, a nasa bangaren, ya ce dangantakar Rasha da Iran “na bunkasa sosai.”
Ya kuma lura cewa kasashen biyu suna tattaunawa kan hulda a fannin iskar gas da wutar lantarki, kuma suna aiki kafada da kafada kan batun nukiliya na Iran.
Moscow da Tehran suna hadin gwiwa a fannoni daban-daban, ciki har da tashar samar da wutar lantarki ta nukiliya ta Bushehr da ayyukan bunkasa ababen more rayuwa, kamar hanyar Arewa maso Kudu, in ji shi.
Ciniki tsakanin Rasha da Iran ya karu da kashi 13 cikin 100 a bara, kuma da wani kashi 8 cikin 100 a wannan shekarar, in ji Putin.
Iran da Rasha dukkansu suna fuskantar takunkumin kasashen yamma ba bisa ka’ida ba.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Ali Nuhu, ya yaba wa Iran kan haskaka Musulinci ta hanyar fina-finai December 13, 2025 MDD ta amince da wani kuduri da ke neman Isra’ila ta bada damar shigar da agaji a Gaza December 13, 2025 Benin ta fitar da sammacin kama dan fafutuka Kemi Seba December 13, 2025 Majalisar Dinkin Duniya Za ta Yi Zama Da Bangarorin Da ke Yaki A Sudan December 12, 2025 Birtaniya Ta yi Barazanar Yanke Gudunmawar Da Take Bawa Kotun Duniya December 12, 2025 Iran Ta soki Kasashe Masu Karfi Na Bawa Isra’ila Dama Ta Musamman Wajen Kai Hare-hare December 12, 2025 Shuwagabannin Kasashen Iran Da Iraqi Sun Tattauna A Wajen Taron Zaman Lafiya A Kasar Turkmanistan December 12, 2025 Kungiyar NLC A Najeriya Ta Shirya Zanga-Zanga Kan Matsalar Rashin Tsaro A Fadin Kasa December 12, 2025 Duniyarmu A Yau: Iran Da Kokarin Juyin Mulkin Amurka A Yakin Kwanaki 12, Wa Ya Sami Nasara? December 12, 2025 Pezeshkian: Duniya Tana Bukatar Amintaccen Madogara, Zaman Lafiya Da Kuma Hadin Kai December 12, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci