Aminiya:
2025-06-27@20:34:51 GMT
Shugaban APC na ƙasa Ganduje ya yi murabus
Published: 27th, June 2025 GMT
A wani mataki na ba-zata, shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus daga muƙaminsa nan take.
Ganduje, wanda tsohon gwamnan Jihar Kano ne, ya bayyana dalilan rashin lafiyarsa ne ya sa ya ɗauki matakin murabus, inda ya bayyana cewa yana buƙatar ya maida hankali kan lafiyarsa.
উৎস: Aminiya
এছাড়াও পড়ুন:
Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp