Aminiya:
2025-06-27@20:34:51 GMT

Shugaban APC na ƙasa Ganduje ya yi murabus

Published: 27th, June 2025 GMT

A wani mataki na ba-zata, shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus daga muƙaminsa nan take.

Ganduje, wanda tsohon gwamnan Jihar Kano ne, ya bayyana dalilan rashin  lafiyarsa ne ya sa ya  ɗauki matakin murabus, inda ya bayyana cewa yana buƙatar ya maida hankali kan lafiyarsa.

উৎস: Aminiya

এছাড়াও পড়ুন:

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

 

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC
  • Ganduje ya yi murabus daga shugabancin jam’iyyar APC
  • Xi Jinping Ya Gana Da Firaminitan Senegal Da Shugaban Ecuador
  • Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada
  • Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji
  • 2027: Zan karɓi kowane irin muƙami da Tinubu zai ba ni — Sanata Barau
  • Gwamnan Nasarawa ya sanya wa gadar sama sunan Tinubu
  • PDP Ta Soke Babban Taronta, Ta Dawo Da Anyanwu A Matsayin Sakatarenta
  • PDP ta mayar wa da na hannun damar Wike kujerarsa ta sakatarenta