Leadership News Hausa:
2025-12-14@20:02:00 GMT

Tuƙin Ganganci: Direba Ya Kashe Jami’in KAROTA

Published: 25th, April 2025 GMT

Tuƙin Ganganci: Direba Ya Kashe Jami’in KAROTA

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: KAROTA

এছাড়াও পড়ুন:

Sudan: Makaman ‘Drones’ Sun Kashe Ma’aikatan MDD 6 A Kadugli Na Kurdufan Ta Kudu

Jami’an tsaro na MDD wadanda suke aiki a rundunar (UNISFA) guda 6 ne suka rasa rayukansu a jiya Asabar a wani harin da aka kaiwa sansaninsu a lardin Kurdufan da kudu a kasar Sudan.

Shafin yanar gizo na Labarai ‘Sudan Tribune’ ya nakalto gwamnatin kasar Sudan tana aza laifin kai hare-haren kan kungiyar RSF ta yan tawaye a yankin. Amma RSF ta musanta zargin.

Dakarun MDD ta (UNISFA) dai suna tabbatar da zaman lafiya a yankin Abiea da sudan da kuma sudan ta kudu suke takaddama a kansu ne tun shekara ta 2011. Kuma wannan shi ne hari na farko kai tsaye kan dakarun MDD a yankin tun lokacinda aka fara yakin basabsa a kasar ta Sudan fiye da shekaru 2 da suka gabata. Wato tun wata Afrilun shekara ta 2023.

Labarin ya kara da cewa makaman Drones, watojiragen yakin da ake sarrafasu daga nesa guda uku ne suka kai hare-hare kan sansanin sojojin na MDD inda suka kashe mutane 6 daga kasar Bangladesh suka kuma lalata wata tashar ajiyar makamashi.

Labarin ya kara da cewa mutane biyu daga cikin wadanda suka ji rauni suna cikin mummunan hali.  Ya zuwa yanzu dai Majalisar bata zargi wani bangare da kai hare-haren ba.  Mazauna garin Kadugli inda aka kai harin, sun bayyana cewa mayakan kungiyar SPLM-N karkashin Abdulaziz Al-Hilu sun yi barin wuta a kan garin a jiya Asabar. Bayan yiwa garin kawanyana na watanni.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Eritrea Ta Fice Daga Kungiyar Raya Kasahsen Gabacin Afrika (IGAD) December 14, 2025 َA Yau Ne Za’a Gudanar Da Taron Koli Na Kungiyar ECOWAS A Birnin Abuja December 14, 2025 Iran Ta karbi Bakunci Taron Kasashen Dake Makwabtaka Da Afghanistan Da Rasha December 14, 2025 Isra’ilaTa Kashe Wani Bafalasdine Matashi A Wani Hari Da Takai A Arewacin Kogin Jodan. December 14, 2025 Shuwagabannin Majalisar Kasar Iran Da Na Ethiopia Sun Gudanar Da Taron Manema Labarai December 14, 2025 Ghana Ta Kori Wasu Yahudawa Guda 3 Don Mayar Da Martani December 14, 2025 Araghchi ya bukaci Amurka ta girmama al’ummar Iran da gwamnatinta December 14, 2025 Dan bindiga ya kashe sojojin Amurka biyu da wani farar hula a Siriya December 14, 2025 Mutum biyu sun mutu a harbin bindiga a Jami’ar Brown ta Amurka December 14, 2025 Shugabannin kasashen (ECOWAS) na taro a Abuja December 14, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Sudan: Makaman ‘Drones’ Sun Kashe Ma’aikatan MDD 6 A Kadugli Na Kurdufan Ta Kudu
  • An kashe mai ciki da ɗanta a Kano
  • Farfesa Gumel Ya Zama Sabon Shugaban Jami’ar Tarayya Da Ke Dutse
  • Mutum biyu sun mutu a harbin bindiga a Jami’ar Brown ta Amurka
  • Yadda za ku cike neman aikin jami’an lafiya a Hajjin 2026 da NAHCON
  • Yadda za ku nemi aikin jami’an lafiya a Hajjin 2026 da NAHCON
  • Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 2, sun ƙwato makamai a Borno
  • Tinubu Ya Yaba Wa Jami’an Tsaro Kan Ceto Dalibai 100 Da Aka Sace A Neja
  • Annabi SAW Ya Zarce Duk Sauran Annabawa Yawan Mu’uzijoji
  • An kai hari gidan jami’in ɗan sanda a Yobe