Zulum Ya Gana Da Yaron Da Aka Ci Zarafi, Ya Ba Shi Gida, Tallafin Karatu
Published: 13th, April 2025 GMT
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp.কীওয়ার্ড: Boko Haram
এছাড়াও পড়ুন:
Jihar Jigawa Ta Amince da Naira Biliyan 3.5 a Matsayin Kudaden Tallafin UBEC 2025
Daga Usman Muhammad Zaria
Gwamnatin jihar Jigawa ta amince da fitar da Naira Biliyan 3 a matsayin tallafin hadin gwiwa na kowace shekara domin inganta ilimi a matakin farko, wato UBEC 2025 Matching Grant.
A wata sanarwa da Kwamishinan Yada Labarai, Matasa, Wasanni da Al’adu na Jihar, Alhaji Sagir Musa Ahmed, ya fitar ya bayyana cewa za a yi amfani da kudaden ne wajen gina sabbin azuzuwa, gyare-gyare, haka rijiyoyin burtsatse da kuma samar da kayan koyo da koyarwa ga dalibai da malamai.
Ya ce, majalisar ta kuma amince da sama da Naira Miliyan 289 domin gina sabbin ofisoshin gudanarwa da gyare-gyare a kananan hukumomi 9 na jihar.
A cewarsa, za a yi amfani da kudaden ne wajen gina ofisoshin gudanarwa a GDASS Imam Hassan Kafin Hausa, gina rukuni 8 na wuraren ba-haya a wasu makarantun IEB da aka zaɓa, da kuma ayyukan gyare-gyare a GGASS Danzomo da SAIS Hadejia.
Ya ce waɗannan matakai na nuna jajircewar gwamnatin jihar wajen inganta ilimi da habaka ƙwarewar ɗan adam.
Sagir Musa Ahmed ya bayyana cewa makarantun da za a yi wa ayyukan sun haɗa da GDASS Imam Hassan a Karamar Hukumar Kafin Hausa, GDASS Danzomo a Karamar Hukumar Sule Tankarkar, SSIS Hadejia a Karamar Hukumar Hadejia, da GDASS Tarubu a Karamar Hukumar Kirikasamma.
Sauran sun haɗa da GDASS Sani Ayu a Karamar Hukumar Gumel, GDASS Shuarin a Karamar Hukumar Kiyawa,
GDASS Kaugama a Karamar Hukumar Kaugama, GDASS Kwaimawa a Karamar Hukumar Dutse, da GDASS Harbo Tsohuwa a Karamar Hukumar Miga.
Kwamishinan ya ƙara da cewa majalisar ta kuma amince da kwangilar sama da Naira Biliyan 1 domin gyaran tsofaffin gine-ginen cibiyoyin kiwon lafiya 30 da aka farfaɗo da su a bara.
Game da batun haɗin gwiwa don rage talauci kuwa, Sagir ya bayyana cewa majalisar ta amince da kashe Baira Miliyan 600 domin sabunta da faɗaɗa rajistar jin daɗin jama’a ta jihar ga Hukumar Jigawa Operation Coordination Unit da Hukumar CARES ta jihar (SCCU), kasancewar hakan shi ne sharadin shiga shirin Bankin Duniya na tallafin jin daɗin jama’a da rage talauci a jihohi.