Fa’ida Daga Tafsirin Alƙur’ani Na Ibnu Juzai [5]
Published: 13th, March 2025 GMT
Wannan magana tana nuni da cewa idan mutum ya nemi kariya a wurin Allah da zuciya ɗaya, to Allah zai amsa roƙonsa kuma zai kare shi daga duk wani abu mai cutarwa. Wannan yana da asali a cikin koyarwar Musulunci, inda ake koyar da Musulumi su nemi tsari wurin Allah kaɗai daga sharrin Shaiɗanun aljanu da mutane da duka wani maicutarwa a cikin halittu baki ɗaya, da kuma neman tsari da kariya daga miyagun halaye, da duk wani abu da zai cutar da su a duniya da lahira.
A taƙaice, wannan magana ta Ibnu Juzai a-Kalbi tana da muhimmanci sosai a rayuwar Musulumi, domin tana ƙarfafa imani da cewa duk wanda ya dogara ga Allah kuma ya nemi kariya da gaske, Allah zai kare shi daga duk wani sharri. Wannan yana ƙarfafa Musulumi su kasance masu gaskiya a addu’arsu da neman tsari da Allah cikin kowane hali.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppকীওয়ার্ড: Abu Razina Nuhu Ubale Paki Ramadan
এছাড়াও পড়ুন:
GORON JUMA’A
Sako daga Saifullahi Bilyaminu Jihar Jigawa:
Ina gaishe da Arsenal Star, ina gaishe da maza dubu, ina gaishe da Auwal, da Abdulsalam, ina gaishe da Aminu ba ka karya, ina gaishe da yellow me jimuna, da ‘yan club din mu gabadaya.
Sako daga Anwar Bin Isma’il Jihar Jigawa:
Assalamu Alaikum. Ina gaishe da masoyiya ta Zainab Tahir, tare da kannena Habiba, Karima, Aisha, Idris, da yayana Ibrahim da kuma Anti na Haj. Bilkisu.
Na gode.
Sako daga Fatima Lawan Jihar Katsina:
Ina gaishe da Momina abar kaunata kuma abar alfahari na Hajiya Hadiza, sai kuma mahaifina Alhaji Lawan A Basu Kala, ina gaishe da kawata Laila Kamal, da Zuwaira Jibrin, da Binta Sa’ad, da Lubabatu Isah, da sauransu kawayena wadanda ban ambato su ba, duk ina gaishe su da al’ummar musulmi gabadaya, da kannena da yayyena.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA