Rasha ta shirya daftarin dakile Shirin turai na mayar da takunkumin MDD kan Iran
Published: 27th, August 2025 GMT
Rasha ta tabbatar da tsara wani daftarin kudiri a kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da nufin hana duk wani yunkuri na dawo da takunkuman MDD kan Iran da ke da alaka da batun shirinta na nukiliya, da ake kira da “snapback”.
Mataimakin wakilin dindindin na kasar Rasha a Majalisar Dinkin Duniya, Dmitry Polyanski ne ya bayyana hakan ga manema labarai yayin wani taron ‘yan jaria a wannan Talata.
Kasashen Turai uku na Birtaniya, Faransa, da Jamus abokan kawancen Amurka a yarjejeniyar nukiliyar Iran ta 2015, sun yi ta kokarin ganin an dawo da matakan kakaba wa Iran takunkumai bisa hujjar cewa bata yi aiki da yarjejeniyar ba kamar yadda aka rattaba hannu a kanta.
Wakilin na Rasha ya ce, duk da haka “Rasha da Sin suna son ba da sarari domin yin amfani da hanyar diflomasiyya tare da samar da wasu damammaki don neman mafita ta hanyar siyasa kan wannan batu.”
Ya ce Moscow da Beijing suna yin hakan ne a matsayinsu na “mambobin da ke da alhakin aiwatar da shirin na hadin gwiwa ko kuma yarjejeniyar nukiliyar Iran da aka fi sani da (JCPOA).
A shekara ta 2018, Amurka ta fice daga yarjejeniyar a wani mataki da ya sabawa doka da ka’ida ta kasa da kasa, tare da mayar da wasu takunkumanta a kan kasar ta Iran.
A nasu bangaren Kasashe uku na Turai Birtaniya, Faransa, da Jamus ba wai kawai sun gaza cika alkawarin da suka dauka ba ne, har ma sun bi sahun Washington ne ta hanyar mayar da nasu takunkumin da kokarin kawo cikas da yin tarnaki ga duk wasu harkokin tattalin arziki da suka shafi kasar Iran.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka ECOWAS na Shirin hada rundunar dakaru 260,000 domin yaki da ta’addanci August 27, 2025 Trump ya yi barazanar korar Gwamnar Babban Bankin Amurka August 27, 2025 Syria: Adadin mutanen da suka mutu a harin Isra’ila a yankin Damascus ya kai 5 August 27, 2025 An Kammala Taron Iran Da E3 A Geneva August 26, 2025 Iran Ta ce Zata Rama Kan Korar Jakadanta Daga kasar Australia August 26, 2025 Najeriya: Jirgin Kasa tsakan Abuja da Kaduna Ya Sauka Kan Layin Dogo August 26, 2025 Iran A Shirye Take Ta Hada kai Da Pakistan Don Kawo Karshen Ayyukan Ta’addanci August 26, 2025 An Kashe Mutum Guda A Harin Isra’ila (HKI) A yankin Duddan Golan Na Siriya August 26, 2025 Jagora: Yahudawan Sahayoniyya Sune Mafi Kyamar Al’umma A Duniya Saboda Muggan Halayensu August 26, 2025 Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Ce: Tarihi Ba Zai Yafe Jinkirin Yin Allah Wadai Da Bala’in Gaza Ba August 26, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunciউৎস: HausaTv
কীওয়ার্ড: a yarjejeniyar
এছাড়াও পড়ুন:
Lebanon HKI Sun Kutsa Cikin Kasar Lebanon
Rahotanni daga kasar Lebanon sun ce da safiyar yau Alhamis sojojin mamayar HKI sun ketara iyaka su ka shiga cikin garin Balida dake kudancin kasar.
Tashar talabijin din ‘almayadin’ ta amabci cewa bayan da sojojin mamayar su ka kutsa cikin garin na Balida,sun kai shiga cikin ginin gwamnati, tare da kashe wani ma’aikaci.
Ita kuwa tashar talabijin din “Almanar’ cewa ta yi mutumin da sojojin na mamaya su ka kashe sunan shi Ibrahim Salamah, kuma ma’aikaci ne na karamar hukumar yankin.
Sojojin da mamaya sun janye, bayan da su ka yi kisa.
Kutsen na sojojin HKI a cikin kasar Lebanon ci gaba ne da keta yarjejeniyar tsagaita wutar da aka yi a shekarar da ta gabata.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Adadin Falasdinawan Da Su Ka Yi Shahada A Cikin Sa’o’i 24 Sun Haura 100 October 30, 2025 Amurka Ta Hana Marubuci Dan Nigeria Wole Soyinka Izinin Shiga Amurka October 30, 2025 Pakistan Tayi Barazanar Daukar Mataki Bayan Rushewar Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta Da Afghanistan. October 29, 2025 IRS: Sanya Sabbin Takunkumi Kan Kasar Iran Zai Haifar Da Mummunan Sakamakon A Yankin October 29, 2025 An saka dokar Ta Baci Bayan Barkewar Zanga-zanga A Zaben Shugaban Kasar Tanzaniya October 29, 2025 Majalisar Dattawa A Najeriya Ta Tantance Sabbin Manyan Hafsoshin Sojin Kasar October 29, 2025 Shugaban kasar Iran Ya Taya Takwaransa Na Turkiya Murnar Zayowar Ranar Samun Yancin Kai October 29, 2025 Bayan Kwace Birnin Al-Fasher Kungiyar Rapid Support Forces Suna Ci Zarafin Al’Umma October 29, 2025 Iran Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Ake Kaiwa Fararen Hula A Birnin El-Fasher Na Sudan October 29, 2025 Jakadan Iran A MDD Ya Jaddada Kawo Karshen Takunkumin Amurka Kan Kasar Cuba October 29, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci