Aminiya:
2025-06-23@15:19:27 GMT

Mahaifiyar Babban Editan jaridar Daily Trust ta rasu

Published: 23rd, June 2025 GMT

Allah Ya yi wa mahaifiyar Babban Editan Jaridar Daily Trust, Hamza Idris rasuwa.

Kaninsa, mai suna Aminu Idris, ya bayyana cewa a safiyar Litinin ne Allah Ya yi wa mahaifiyar Babban Editan, Hajiya Rabi (Umma) cikawa bayan gajeruwar jinya a Jihar Kano.

Za a gudanar da jana’izarta kamar yadda addinin Musulunci ya ranar a Layin Ɗorawar ’Yan Kifi da ke unguwar, Rijiyar Zaki, Kano.

Daga nan za a kai ya maƙabartar Walid Mai Zage da ke Kofar Mazugal.

Muna roƙon Allah Ya yi mata rahama, Ya ba wa dangi haƙurin rashin da kuma dangana.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Babban Editan Jaridar Daily Trust mahaifiyar

এছাড়াও পড়ুন:

Bom ya kashe mutum 5 a Kano — ’Yan sanda

Ana fargabar mutum biyar sun mutu a sakamakon tashin bom a Jihar Kano a ranar Asabar.

Kwamishinan ’Yan Sandan Jihar Kano, Ibrahim Adamu Bakori, ba bayyana cewa bom ɗin soja ne ya tashi.

Kwamishinan ya ce akwai yiwuwar kuskure wurin safara ko kuma wurin kula da abin fashewan.

Ya bayyana haka ne a yayin ziyarar gani da ido da ya kai wurin da abin ta tashi.

 

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Iran: Amurka ta ɗebo ruwan dafa kanta
  • ’Yan bindiga sun sace babban alƙali a Bayelsa 
  • Tinubu Ya Yi Allah-Wadai Da Harin Bam A Borno, Ya Yi Alhinin Fashewar Wani A Kano
  • Gwamnonin Arewa sun yi Allah-wadai da kisan ’yan ɗaurin aure a Filato
  • Sin Ta Yi Matukar Allah Wadai Da Hare-Haren Da Amurka Ta Kaiwa Iran
  • Mahaifin Rahama Sadau ya rasu
  • Babban Al’amari Ne A Samu Ƴar Shekara 6 Ta Haddace Qur’ani A Makarantar Raudatul Jannah – Mai Sikeli
  • Bam Ya Fashe A Kano, Ya Kashe Mutane 5
  • Bom ya kashe mutum 5 a Kano — ’Yan sanda