Hare-haren sojojin mamayar Isra’ila sun kona kananan yara a garin Khun-Yunis da ke kudancin Zirin Gaza

Hukumar tsaron fararen hula a Zirin Gaza ta fitar da wani faifan bidiyo a yau alhamis, inda ta ke nuna irin mummunan halin da ‘yan gudun hijiran Falasdinawa suka shiga a Khan Yunis, bayan da jiragen saman yakin gwamnatin haramtaciyar kasar Isra’ila suka yi luguden bama-bamai a kan tantunan ‘yan gudun hijiran Falasdinawa da suka rasa matsugunansu,

Tun da tsakar daren jiya ne jiragen suka fara luguden wutan kan tantunan ‘yan gudun hijiran zuwa wayewar garin yau Alhamis, inda wutar bama-baman suka kone gawarwakin yara da mata, bayan shahadan mutane da dama.

Rahotonni sun bayyana cewa: An hae-haren sun janyo shahadan yara da mata tare da kona gawarwakinsu sakamakon yin luguden makamai masu linzami kan sansanoninsu musamman wadanda suke rayuwa a cikin tantuna a yankin al-Mawasi da ke yammacin Khan Yunis.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Harin Isra’ila ya kashe mutum 3 a kudancin Lebanon

Sojojin Isra’ila sun kashe akalla mutane uku a kudancin Lebanon a lokacin wasu hare-haren sama daban-daban bayan sun yi barazanar sake ci gaba da kai muggan hare-hare kan kasar.

A cikin wata sanarwa da ma’aikatar lafiya ta Lebanon ta fitar ta ce wani “harin makiya ” a yankin Yater, a kudancin kasar, ya kashe mutum daya tare da raunata wani.

A wani bangare kuma, wani harin Isra’ilar da aka kai kan wata mota shi ma ya kashe wani mutum a tsakanin garuruwan Safad al-Batikh da Barashit.

A lokaci guda kuma, an kashe wani memba na majalisar birnin Jouaya, Tyre, bayan wani hari da Isra’ila ta kai kan garin.

Ministan yakin Isra’ila, Israel Katz, a karshen watan da ya gabata, ya yi gargadin cewa Tel Aviv ta shirya kaddamar da sabon yaki kan Lebanon idan kungiyar Hezbollah ba ta mika makamanta ba kafin karshen shekarar nan ta 2025.

Lebanon ta samu sakon gargadin daga bangarorin kasashen Larabawa da na kasa da kasa cewa Isra’ila na shirin kaddamar da wani babban hari kan kasar, in ji Ministan Harkokin Waje Youssef Raggi a ranar Juma’a.

M. Raggi ya ce Beirut na kara karfafa huldarta da kasashen yankin don “kare Lebanon daga duk wani hari.”

Babban sakataren kungiyar Hezbollah, Sheikh Naim Qassem, a wani jawabi da ya yi kwanan nan, ya yi alkawarin cewa kungiyar ba za ta taba ajiye makamanta ba, yana mai sukar shirin gwamnatin kasar wanda y ace Amurka da Isra’ila ne ke amfani da batun don matsa lamba kan kungiyar ta kwance damarar makamai.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Firaministan Ostiraliya ya goyi bayan tsauraran dokokin mallakar bindiga bayan harin Sydney December 15, 2025 Burtaniya: Masu Kin Baki Da Musulmi Suna Kai Masu Hare-Hare December 14, 2025 Iran Ta Bukaci Mutanen Yemen Su Daina Kashe Juna December 14, 2025 Iran Tayi Tir Da Hare-Haren Sydney Na Kasar Austaralia December 14, 2025 Sudan: Makaman ‘Drones’ Sun Kashe Ma’aikatan MDD 6 A Kadugli Na Kurdufan Ta Kudu December 14, 2025 Eritrea Ta Fice Daga Kungiyar Raya Kasahsen Gabacin Afrika (IGAD) December 14, 2025 َA Yau Ne Za’a Gudanar Da Taron Koli Na Kungiyar ECOWAS A Birnin Abuja December 14, 2025 Iran Ta karbi Bakunci Taron Kasashen Dake Makwabtaka Da Afghanistan Da Rasha December 14, 2025 Isra’ilaTa Kashe Wani Bafalasdine Matashi A Wani Hari Da Takai A Arewacin Kogin Jodan. December 14, 2025 Shuwagabannin Majalisar Kasar Iran Da Na Ethiopia Sun Gudanar Da Taron Manema Labarai December 14, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Harin Isra’ila ya kashe mutum 3 a kudancin Lebanon
  • An kashe mutum 11 da jikkata wasu 29 a bikin Yahudawa a Ostireliya 
  • Buɗe cibiyar horas da sabbin sojoji a Kudu zai taimaka — Janar Shaibu
  • NEPC Ta Horas da Mata Kan Damar Kasuwancin Fitar da Kayayyaki Zuwa Kasashen Waje
  • An Fara Gyaran Tashar Talabijin Ta Jigawa Don Kara Mata Nisan Zango
  • Syria: Sojojin “Isra’ila” Sun Kutsa Cikin Yankin Qunaidhara
  • Sojoji sun daƙile harin ’yan ta’adda a Borno
  • ’Yan kasar Chadi 3 sun mutu a hatsarin kwalekwale a Borno
  • MDD ta amince da wani kuduri da ke neman Isra’ila ta bada damar shigar da agaji a Gaza   
  • Sojoji sun kashe ’yan bindiga 3 a Binuwai