Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci Ya Bayyana Cewa: Atisayen Sojojin Iran Ya Fayyace Karfinsu
Published: 26th, January 2025 GMT
Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci ta kasar Iran ya bayyana cewa: Atisayen sojin mai take “‘Manzon Allah Mai Girma na 19” ya bayyana ƙarfin sojojin Iran
Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci ta Iran, Muhammad Baqir Qalibaf ya bayyana cewa: Atisayen “Manzon Allah Mai Girma na 19” a cikin ruwan Tekun Fasha ya bayyana Alamar da ƙarfin sojojin Iran suke da shi.
Mohammad Baqir Qalibaf ya bayyana haka ne a yayin zaman majalisar shawarar Musulunci a yau Lahadi: Atisayen “Manzon Allah Mai Girma na 19″ na sojojin ruwa da ke karkashin dakarun kare juyin juya halin Musulunci suka yi a cikin ruwan tekun Fasha, da kuma makaman tsaro da aka mika wa sojojin kasa na sojojin Iran, wanda a lokacin aka yaye shamakin wasu sabbin gagaruman nasarori na tsaro da aka samu a Iran, da suke bayyana wasu sabbin nasarorin da Iran ta samu a fagen kere-kere, a bangare na karfin sojojin Iran.
Qalibaf ya jaddada cewa: Ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ta sanar da bin diddigin matsayar Jamhuriyar Musulunci ta Iran kan manufofin harkokin wajen kasar bisa tsarin manufofin da Jagoran juyin juya halin Musulunci ya tsara, kuma nauyi na karshe yana kan ministan harkokin wajen kasar, kuma dole ne ya kasance mai bin diddigin ayyukan da ya yi a gaban Majalisar Shawarar Musulunci da kuma al’ummar kasa, karkashin tsarin dabarun aiki da ya ba da tabbacin aiwatar da tattalin arziki da yin watsi da ayyukan da suke hatsari na zahiri.
উৎস: HausaTv
এছাড়াও পড়ুন:
Ukraine: Fiye Da ‘Yan Afirka 1000 Ne Suke Taya Rasha Yaki Da Kasar Ukiraniya
Ministan harkokin wajen kasar Ukraine ne ya bayyana cewa da akwai ‘yan asalin kasashen Afirka 1,400 da suke cikin rundunonin Rasha suna tayata yaki.
Ministan harkokin wajen kasar ta Ukraine, Adriy Sabiha ya ce; Moscow tana jan hankalin ‘yan Afirka akan su rattaba hannu akan wata yarjejniyar aiki, wacce take daidai da yankewa kansu hukuncin kisa.
Har ila yau, ministan harkokin wajen kasar na Ukraine, ya rubuta a shafinsa na X cewa; ‘yan kasashen wajen da ake dauka a cikin sojojin Rasha, ana aike su zuwa inda za a yi saurin kashe su.”
Jami’an gwamnatin kasar ta Ukraine sun sha yin kira ga gwamnatocin kasashen Afirka da su hana ‘yan kasarsu yi wa Rasha aikin soja da hakan yake da hatsari.
A gefe daya, kasar Afirka Ta Kudu ta bayyana cewa za ta gudanar da bincike akan yadda aka yi ‘yan kasarta 17 su ka shiga yakin, bayan da su ka aike da sako suna neman a taimaka musu su koma gida.
Shugaban kasar ta Afirka Ta Kudu Cyril Ramaphosa ya ce, ‘yan kasar da su ka tafi yakin matasa ne da shekarunsu suke a tsakanin 20 zuwa 39,bayan da aka shafa musu zuma a baki na samun aiki mai tsoka.
A watan da ya gabata ma dai kasar Kenya ta sanar da cewa da akwai ‘yan kasashenta da ake tsare da su a cikin sansanonin sojan Rasha,bayan da su ka shiga cikin rikicin ba tare da saninsu ba.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Jirgin Kasan Dakon Kaya Na Farko Daga Rasha Ya Iso Kasar Iran A Yau Asabar November 8, 2025 Lebanon: Mutane 2 Sun Jikkata Sanadiyyar Harin “Isra’ila” A Garin Bint-Jubail November 8, 2025 Araqchi: Haramtacciyar Kasar Isra’ila Ita Ce Babbar Tushen Bullar Tashe-Tashen Hankula A Yankin November 8, 2025 Iran Ta Tabbatar Da Hannun Amurka Wajen Kaddamar Da Yaki Kanta November 8, 2025 Iran Da Mexico Sun Karyata Zarge-Zargen Da Aka Yi Kan Jamhuriyar Musulunci Ta Iran November 8, 2025 Hamas Ta Goyi Bayan Matakin shari’ar Turkiyya Kan Neman kama Masu Take Hakkin Bil’Adama A Isra’ila November 8, 2025 Tarayyar Afirka Ta Yi Kiran Da A Girmama ‘Yancin Kai Na Najeriya Da Rashin Tsoma Baki A Harkokin Gidanta November 8, 2025 Tanzania: An Tuhumi Mutane Da Dama Da Laifin Cin Amanar Kasa Bayan Rikicin Zabe November 7, 2025 Limamin Juma’ar Tehran: Tsayin Dakan ‘Yan Gwagwarmaya Daga Koyi Ne Da Alkur’ani Mai Girma November 7, 2025 Unicef: Kananan Yara 47 ” Isra’ila” Ta Kashe A Yammacin Kogin Jordan November 7, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci