Leadership News Hausa:
2025-06-24@08:24:00 GMT

GORON JUMA’A 09/05/2025

Published: 9th, May 2025 GMT

GORON JUMA’A 09/05/2025

Ina gaiahe da Babbar kawata wato Hadiza Bello Sule, Mahmah, Maryam Sani, Hafsatu Dahiru, Shamsiyya Dahiru, Khadija Dauda, Maijidda Yusuf, Fatima Musbahu, Zaliya Hassan, Fatima Hassan, Junaidiyya Hassan, Ummi Ibrahim, Rahina Salisu, Lawisa, da dai sauransu da fatan sun yi Juma a lafiya.

Sako daga Yusuf Lawan Jihar Jigawa

Ina so a gaishe mun da; Malaman makarantarmu kamar su Mal.

Iliyasu, Mal. Nura, Mal. Mukhtar, Malama Hafsa, Malama Firdausi, Malama Sadiya, Malama Sakina, sai abokaina Aliyu, Adam, Shamsu, Walid, Sani, Kamis, Zubairu da fatan sun yi juma a lafiya.

Sako Daga Rahma Wakili Jihar Zamfara

Ina gaishe da Mamana da Babana, da yayye da kannena Fati, Rukayya, Hafiz, Faruk, Usman, Yaya Nafi, Aisha, sai kanwar kawar makociyar ‘yar yayan kakan kishiyar surukar kanwata Hajiya Zubaida Zubairu Zukanya, da fatan sun yi Juma’a lafiya.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Najeriya ta tura sojoji domin samar da zaman lafiya a Gambia

Najeriya ta tura sojojinta 197 domin zuwa aikin tabbatar da tsaro da wanzar da zaman lafiya a kasar Gambia.

Dakarun na Najeriya waɗanda tuni suka kammala samun horo, za sai yi aikin wanzar da zaman lafiya a Gambia be a ƙarƙashin rundunar Ƙungiyar Tattalin Arzikin Yammacin Afirka (ECOWAS) da sunan (ECOMIG).

Shugaban Ayyuka na Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya, Manjo-Janar Uwem Bassey, ya buƙaci sojojin da su kasance masu nuna nuna ƙwarewa da jarumta a yayin gudanar da ayyukansu a ƙasar Gambia.

Ya yi wannan kira ne a jawabinsa a wurin bikin yaye sojojin a Barikin Sojoji na Jaji da ke Jihar Kaduna, kafin tafiyarsu.

Yadda Iran ta lalata cibiyar kimiyya mafi muhimmanci a Isra’ila An sallami ƙarin ma’aikata 639 a tashar Muryar Amurka

Manjo-Janar Bassey ya buƙaci sojojin da su guji nuna son kai, su mutunta hakkokin ɗan Adam da kuma dokoki da al’adun al’ummar Gambia.

Ya gargaɗe su game da cin zarafi musamman na jinsi, tare da cewa duk sojan aka samu da laifi zai gamu da tsauraran matakan ladabtarwa.

Bassey ya bayyana cewa Najeriya tana da dogon tarihi na bayar da gudummawa ga ayyukan wanzar da zaman lafiya na ƙasar da ƙasa, inda sojojinta ke samun karɓuwa a duniya saboda jaruntakarsu, da ƙwarewarsu.

Sojojin Najeriya sun taka muhimmiyar rawa wajen dawo da zaman lafiya a rikice-rikicen da aka samu a faɗin Afirka da ma duniya, ciki har da Lebanon da Yugoslavia da Laberiya, Saliyo, da Sudan, inda suka ci gaba da samun yabo saboda jaruntakarsu da ƙwarewarsu.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana
  • EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2
  • Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya
  • Sin Na Fatan Kwamitin Sulhun MDD Zai Goyi Bayan Kuduri Game Da Halin Da Iran Ke Ciki
  • Hajji 2025: Kashi Na Farko Na Alhazan Abuja Sun Dawo Gida Nijeriya
  • Abba Ya Dace Ya Zama Gwamnan Kano Na Har Abada Ba Shekaru 8 Kaɗai Ba – Arch Ali Hassan
  • Rashford Na Fatan Buga Ƙwallo Tare Da Lamine Yamal A Barcelona
  • Ƴan Ta’adda Sun Kashe Matafiya 12 A Filato 
  • Za Mu Tabbatar Da Yin Aiki Da Ƙungiyar Mahaddata Alƙur’ani – Daurawa
  • Najeriya ta tura sojoji domin samar da zaman lafiya a Gambia