Ina gaiahe da Babbar kawata wato Hadiza Bello Sule, Mahmah, Maryam Sani, Hafsatu Dahiru, Shamsiyya Dahiru, Khadija Dauda, Maijidda Yusuf, Fatima Musbahu, Zaliya Hassan, Fatima Hassan, Junaidiyya Hassan, Ummi Ibrahim, Rahina Salisu, Lawisa, da dai sauransu da fatan sun yi Juma a lafiya.
Sako daga Yusuf Lawan Jihar Jigawa
Ina so a gaishe mun da; Malaman makarantarmu kamar su Mal.
Sako Daga Rahma Wakili Jihar Zamfara
Ina gaishe da Mamana da Babana, da yayye da kannena Fati, Rukayya, Hafiz, Faruk, Usman, Yaya Nafi, Aisha, sai kanwar kawar makociyar ‘yar yayan kakan kishiyar surukar kanwata Hajiya Zubaida Zubairu Zukanya, da fatan sun yi Juma’a lafiya.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
DAGA LARABA: Ɓoyayyun Dalilan Da ke Sa Faɗuwa Jarabawa A Najeriya
More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba
Duk shekara, dalibai kan rubuta jarabawa a matakai daban-daban na makarantu daban-daban.
Ɗaya daga cikin nau’ukan jarabawa da ɗaliban Najeriya suke yi ita ce Jarabawar Neman Shiga Manyan Makarantu, wato UTME.
Kamar kowace shekara, a bana ma ɗalibai sun rubuta wannan jarabawa kuma a cewar Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu (JAMB), kashi 78.5 cikin 100 na waɗanda suka rubuta jarabawar sun samu ƙasa da maki 200.
Ko waɗanne dalilai ne suke kawo faɗuwa jarabawa a Najeriya?
NAJERIYA A YAU: Me Ya Sa ‘Yan Gwagwarmaya Ke Shiga Tasku A Najeriya? DAGA LARABA: Asarar Da Hausawa Ke Tafkawa Sakamakon Bacewar TatsuniyaWannan shi ne batun da shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi ƙoƙarin amsawa.
Domin sauke shirin, latsa nan