Leadership News Hausa:
2025-05-09@21:16:20 GMT

GORON JUMA’A 09/05/2025

Published: 9th, May 2025 GMT

GORON JUMA’A 09/05/2025

Ina gaiahe da Babbar kawata wato Hadiza Bello Sule, Mahmah, Maryam Sani, Hafsatu Dahiru, Shamsiyya Dahiru, Khadija Dauda, Maijidda Yusuf, Fatima Musbahu, Zaliya Hassan, Fatima Hassan, Junaidiyya Hassan, Ummi Ibrahim, Rahina Salisu, Lawisa, da dai sauransu da fatan sun yi Juma a lafiya.

Sako daga Yusuf Lawan Jihar Jigawa

Ina so a gaishe mun da; Malaman makarantarmu kamar su Mal.

Iliyasu, Mal. Nura, Mal. Mukhtar, Malama Hafsa, Malama Firdausi, Malama Sadiya, Malama Sakina, sai abokaina Aliyu, Adam, Shamsu, Walid, Sani, Kamis, Zubairu da fatan sun yi juma a lafiya.

Sako Daga Rahma Wakili Jihar Zamfara

Ina gaishe da Mamana da Babana, da yayye da kannena Fati, Rukayya, Hafiz, Faruk, Usman, Yaya Nafi, Aisha, sai kanwar kawar makociyar ‘yar yayan kakan kishiyar surukar kanwata Hajiya Zubaida Zubairu Zukanya, da fatan sun yi Juma’a lafiya.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

DAGA LARABA: Ɓoyayyun Dalilan Da ke Sa Faɗuwa Jarabawa A Najeriya

More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba

Duk shekara, dalibai kan rubuta jarabawa a matakai daban-daban na makarantu daban-daban.

Ɗaya daga cikin nau’ukan jarabawa da ɗaliban Najeriya suke yi ita ce Jarabawar Neman Shiga Manyan Makarantu, wato UTME.

Kamar kowace shekara, a bana ma ɗalibai sun rubuta wannan jarabawa kuma a cewar Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu (JAMB), kashi 78.5 cikin 100 na waɗanda suka rubuta jarabawar sun samu ƙasa da maki 200.

Ko waɗanne dalilai ne suke kawo faɗuwa jarabawa a Najeriya?

NAJERIYA A YAU: Me Ya Sa ‘Yan Gwagwarmaya Ke Shiga Tasku A Najeriya? DAGA LARABA: Asarar Da Hausawa Ke Tafkawa Sakamakon Bacewar Tatsuniya

Wannan shi ne batun da shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi ƙoƙarin amsawa.

Domin sauke shirin, latsa nan

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • JAMB ta saki sakamakon jarrabawar 2025
  • Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote
  • Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro
  • Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 4, Sun Kwato Makamai A Taraba
  • An Tabbatar Da Ficewar Sanata Sumaila Daga NNPP Zuwa APC A Majalisa
  • Duniya Ta Gano Damammaki Masu Kyau Daga Kasuwar Kasar Sin A Yayin Hutun Ranar Ma’aikata Ta Duniya
  • Ku Guji Rubuta Rahoton Farfagandar ‘Yan Ta’adda Mai Ɗaukar Hankali – Gwamnati Ga ‘Yan Jarida 
  • Za Mu Magance Matsalar Ruwan Sha Kafin Ƙarshen 2025 A Kaduna – Uba Sani
  • DAGA LARABA: Ɓoyayyun Dalilan Da ke Sa Faɗuwa Jarabawa A Najeriya