Sin Na Maraba Da Masu Zuba Jari Domin Su More Damammakin Bunkasarta
Published: 15th, April 2025 GMT
Dadin dadawa, Sin za ta ci gaba da shimfida yanayin ciniki mai inganci, da samarwa kamfanonin ingantattun hidimomi. Sin na maraba da masu zuba jari na sassan duniya da su gudanar da hada-hadarsu a kasar musamman ma wannan tasha ta ciniki maras shinge da more zarafin ci gaban Sin tare. (Amina Xu)
Daga kanmu, magana ta ƙare.
এছাড়াও পড়ুন:
Fadlallah Na Hizbullah Ya Yi Kiran Hadin Kai A Tsakanin Musulmi Da Larabawa Domin Fuskantar Kalubale
Hassan Fadlallah wanda dan majalisar kasar Lebanon ne daga kungiyar Hizbullahy a bayyana cewa; gwargwadon yadda ake ja da baya a gaban makiya, suke kara samun karfin gwiwa,don haka da akwai bukatar hadin kai a tsakanin kasashen larabawa da na musulmi domin fuskantar kalubalen dake gaba.
Shi dai Hassan Fadlalalah yana halartar taron majalisun kasashe nahiyar Asiya da ake yi a birnin Mashhad na Iran, ya bayyana cewa: Laifukan da ‘yan sahayoniya suke yi, yana nuni ne da yadda su ka kai koli wajen nuna keta a kan kasashen da suke da cin gashin kai da ‘yanci, da hakan yake a matsayin karya zaman lafiya da sulhu na duniya.
Fadlallah ya kuma yi jinjina ga jamhuriyar musulunci ta Iran akan tsayin dakarta a lokacin wuce gona da irin Haramtacciyar Kasar Iran da kuma kare kanta da ta yi wanda halartacce ne kamar yadda dokokin kasa da kasa su ka yi tanadi.
Haka nan kuma ya ci gaba da cewa; Haramtacciyar kasar Isra’ila ta kuma kai wasu hare-haren wuce akan kasashen Yemen da Qatar,wanda abin yin Allawadai da shi ne.
Dan majalisar kasar ta Lebanon ya kuma yi Ishara da yadda sojojin mamayar Haramtaccitar kasar Isra’ila suke kai wa kasar Syria hare-hare daga lokaci zuwa lokaci domin damfara ikonta a kan wannan kasa.
Bugu da kari, Hassan Fadlallah ya yi kira da dukkanin al’ummun larabawa da na musulmi da su yi watsi da sabanin dake tsakaninsu domin fuskantar kalubalen da yake a tsakaninsu.
A gefe daya, dan majalisar na Iran ya gana da shugaban Majalisar shawarar musulunci ta Iran Muhammad Bakir Qalibaf, tare da mi ka masa gaisuwa daga shugaban majalisar dokokin kasar Lebanon Nabih Barry.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Jiragen Haramtacciyar Kasar Isra’ila Sun Kai Hare-hare A Kudancin Lebanon December 4, 2025 An Kira Yi Gwamnatin Canada Da Ta Kama Olmert Da Livini Na “Isra’ila December 4, 2025 An Kashe Shugaban ‘Yan Dabar Gaza “Abu Shabab” Da Isra’ila Ke Goyon Baya December 4, 2025 Iran : Jagora Ya Bayyana Ra’ayin Musulunci Kan Hakkokin Mata December 4, 2025 Taron IMO : Tehran Ta Yi Watsi Da Zarge-zargen Isra’ila Marasa Tushe December 4, 2025 MDD ta nemi a kawo karshen mamayar Isra’ila a Falasdinu da kuma Tuddan Golan December 4, 2025 Rundunar Ruwa ta IRGC na Gudanar Da Atisayen Soja a Tekun Fasha December 4, 2025 Dan wasan Taekwando Na kasar Iran Ya Samua Lambar Yabo Ta Zinariya December 4, 2025 Hamas Za ta Mikawa Isra’ila Samfurin Da Aka Samu A Karkashin Burabutsai A Gaza December 4, 2025 Iran: Tsaron Yankin Tekun Fasha Jan Layi Ne Da Za’a Fuskanci Mayar Da Martani Adan Aka Taba Shi December 4, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci