Dubban Jama’a Sun Sallaci Gawar Sheikh Idris Dutsen Tanshi
Published: 4th, April 2025 GMT
“Malam bisa kyakkyawar mu’amalarsa duk da cewa ya kasance dodon yaki da Bidi’a ba zallar almajiransa ba ne suka halarci wannan jana’izar ka ga dai jama’a to ko’ina. Muna kyautata masa zato duk da an ce da kalmar shahada ya cika,” Aminu Sani, wani almajiransa.
Daga cikin wasiyoyin da Malamin ya yi sun haɗa da bai yarda da ɗauke-ɗauken hotuna wajen Janazarsa ba; babu zaman Makoki; ba turereniya wajen ɗaukar gawarsa sannan kuma babu shiga makabarta da takalmi.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire
Cikin jadawalin GII na 2025, kasashe masu karanci da matsakaicin kudin shiga 17, sun taka rawar gani fiye da yadda aka yi hasashe, bisa matsayin ci gabansu, yayin da kasashen Afirka dake kudu da hamadar Sahara ke kan gaba, cikin kasashe mafiya samun ci gaban kirkire-kirkire, inda kasashen Afirka ta Kudu, da Senegal da Rwanda ke kan gaba a jerin kasashen shiyyar. (Saminu Alhassan)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp