Wani binciken tattara ra’ayoyi da aka gudanar a shekarar nan ta 2025, ya nuna kaso 72.6 bisa dari na masu bayyana ra’ayoyin sun gamsu da manufar Sin ta bude kofa, da kasuwarta mai amincewa da kyakkyawar takara. Kana kaso 79.8 bisa dari na ganin babbar kasuwar Sin ta samar da muhimman damammaki ga kasashensu na asali.

(Saminu Alhassan)

 

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Daga Birnin Sin Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya October 16, 2025 Daga Birnin Sin Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona October 16, 2025 Daga Birnin Sin Shugabannin Kasashe Da Dama Sun Yaba Wa Sin Kan Gudummawar Da Ta Bayar A Fannin Tabbatar Da Daidaiton Jinsi October 16, 2025

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Kuɗin Cizo ya tilasta rufe fitacciyar sinima a Faransa

Wata fitacciyar sinima a Faransa, Cinematheque Francaise, ta rufe ɗakunan kallonta na tsawon wata guda saboda yaɗuwar kuɗin cizo da aka gano a cikinta

Cibiyar wadda ke gabashin birnin Paris ta ce rufe sinimar zai ba ta damar tabbatar da cewa masu kallo sun samu “aminci da kwanciyar hankali” bayan ƙorafe-ƙorafen da aka yi na cewa ƙwarin suna cizon mutane a lokacin kallon fina-finai.

Tinubu ya sake aike wa majalisa ƙarin sunayen jakadu 32 Dalilin da na koma jam’iyyar ADC — Atiku

A farkon watan Nuwamba, wasu daga cikin masu kallo sun shaida wa kafafen yada labarai cewa ƙwarin sun cije su bayan wani taro da aka yi da shahararriyar ’yar fim ɗin Hollywood, Sigourney Weaver.

Wani daga cikinsu ya ce an ga kuɗin cizon yana yawo a kujeru da kuma jikin tufafi.

Cinematheque ta bayyana cewa za a cire dukkan kujerun ɗakunan kallo, a kuma bi su da busasshen tururi mai zafin digiri 180 a ma’unin selshiyus. Haka kuma kafet da sauran wurare za su sami irin wannan tsaftacewa.

Duk da rufewar ɗakunan kallo huɗu, sauran sassan ginin cibiyar za su ci gaba da aiki, ciki har da wani baje kolin da ake yi game da fitaccen ɗan wasan Amurka, Orson Welles.

A shekarar 2023, Faransa ta fuskanci yaɗuwar kuɗin cizo a manyan birane, musamman a gidajen sinima, asibitoci da motocin jama’a, lamarin da ya ta da hankalin jama’a kafin Gasar Olympics ta Paris 2024.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Gabatar Da Kasafin Kudin 2026 Na Kimanin Triliyan Daya
  • Wani Dan Adawa Da Gwamnatin Paul Biya Ya Mutu A Gidan Yari A Kasar Kamaru
  • Yawan Yahudawan Da Suke Ficewa Daga HKI Sun Nininka Har Sau 100%
  • ‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Garin Eruka Na Jihar Kwara
  • Ministan Harkokin Wajen Turkiya Ya Isa Birnin Tehran Kuma Ya Gana Da Takwaransa Na Iran
  • Kuɗin Cizo ya tilasta rufe fitacciyar sinima a Faransa
  • Dalilin da na koma jam’iyyar ADC — Atiku
  • AU ta dakatar da Guinea-Bissau daga zama mamba a cikinta bayan juyin mulkin sojoji
  • Larijani: Da’awar lalata karfin nukiliyar Iran wauta ce
  • Asibitin Kula Da Masu Lalurar Ƙwaƙwalwa Na Kaduna Na Bunƙasa Ta Fannoni Daban-Daban