Leadership News Hausa:
2025-12-14@13:01:22 GMT

Guguwar Kudin Fito Na Gwamnatin Trump: Dabara Ko Hauka?

Published: 15th, April 2025 GMT

Guguwar Kudin Fito Na Gwamnatin Trump: Dabara Ko Hauka?

 

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Araghchi ya bukaci Amurka da ta girmama al’ummar Iran da gwamnatin da ta zaba

Ministan Harkokin Wajen Iran ya bukaci Amurka da ta girmama al’ummar Iran da gwamnatin da ta zaba.

Abbas Araghchi ya yi wadannan kalaman ne a ranar Asabar, a wata hira da ya yi da tashar talabijin ta Al Jazeera ta Qatar, a matsayin wani bangare na wani shiri da ke nazarin bangarorin yakin kwanaki 12 a watan Yuni, wanda kawancen Isra’ila da Amurka ya yi kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran.

Ya sake nanata cewa al’ummar Iran ne kawai za su iya yanke shawara kan makomar kasarsu, yana mai shawartar Amurka da ta mutunta al’ummar Iran da kuma tsarin siyasa da ta zaba ta hanyar tsarin zabe na dimokuradiyya.

Araghchi ya tuna da rashin amincewar da Iran ta dade tana yi wa Amurka, wadda ba ta da girmamawa da gaskiya a mu’amalarta da Tehran.

Daga cikin wasu abubuwa, ya ambaci manyan takunkumin tattalin arziki da Washington ta sanya wa al’ummar Iran.

 Ya sake nanata cewa kamar yadda matsin lamba da takunkumi na shekaru suka kasa magance matsalolin da ke tsakanin kasashen biyu, to matsin lamba na sojojin suma ba za su iya samar da sakamako mai dorewa ba.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Dan bindiga ya kashe sojojin Amurka biyu da wani farar hula a Siriya December 14, 2025 Mutum biyu sun mutu a harbin bindiga a Jami’ar Brown ta Amurka December 14, 2025 Shugabannin kasashen (ECOWAS) na taro a Abuja December 14, 2025 Kasashen AES zasu kafa bankin dogaro da kai December 14, 2025 Sheikh Na’im Kassim: Idan Duniya Baki Daya Za Ta Taru, Ba Wanda Zai Iya Kwace Makaman Hizbullah December 13, 2025 DRC: Kungiyar M23 Ta Kwace Iko Da Wani Gari Mai Muhimmanci December 13, 2025 Syria: Sojojin “Isra’ila” Sun Kutsa Cikin Yankin Qunaidhara December 13, 2025 Kalibaf:  Iran Da Habasha Suna Bunkasa Alakokin Siyasa Da Tattalin Arziki December 13, 2025 Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan(a) 171 December 13, 2025 Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan(a) 170 December 13, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Araghchi ya bukaci Amurka da ta girmama al’ummar Iran da gwamnatin da ta zaba
  • Gwamnatin Kano Ta Haramta Sabuwar Hisbah Da Ganduje Ke Shirin Ƙirƙirowa
  • Yadda za ku cike neman aikin jami’an lafiya a Hajjin 2026 da NAHCON
  • Yadda za ku nemi aikin jami’an lafiya a Hajjin 2026 da NAHCON
  • Gwamnatin Kano ta haramta kafa hukumar Hisbah mai zaman kanta
  • Duniyarmu A Yau: Iran Da Amurka A Yakin Kwanaki 12 Wa Ya Sami Nasara
  • Annabi SAW Ya Zarce Duk Sauran Annabawa Yawan Mu’uzijoji
  • ‘Sojojin Najeriya da na Ivory Coast 200 sun shiga domin tsaftace Jamhuriyar Benin’
  • Kasashen ECOWAS sun rage kudin sufirin jiragan sama a tsakaninsu  
  • Manchester United ta shiga zawarcin Sergio Ramos