Leadership News Hausa:
2025-10-19@11:28:25 GMT
Bam Ya Hallaka Mutane 8, Wasu da Dama Sun Jikkata A Borno
Published: 13th, April 2025 GMT
An ɗauki waɗanda suka mutu da waɗanda suka jikkata zuwa asibiti a Maiduguri, inda ake ba su kulawar.
Har yanzu dai ba a tantance yawan waɗanda suka jikkata ba.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.
কীওয়ার্ড: Boko Haram
এছাড়াও পড়ুন:
Gwamnatin Kano Ta Kai Ƙarar Ganduje Da Wasu Kotu Kan Zargin Almundahanar N4.4bn
An tsara fara sauraron ƙarar a ranar 17 ga watan Nuwamba, 2025, a gaban Mai Shari’a Yusuf Ubale.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA