Leadership News Hausa:
2025-12-10@04:32:58 GMT

Gwarzon Kamfanin Fasahar Kuɗaɗe Na Shekarar 2025, Opay Nigeria

Published: 25th, October 2025 GMT

Gwarzon Kamfanin Fasahar Kuɗaɗe Na Shekarar 2025, Opay Nigeria

“Gudanar da harkokin kuɗaɗe ba bayar da taimako ba ne, haƙƙi ne.”  Ƙoƙarin Cike Gibi Tare Da Gina Makoma Mai Kyau Lokacin da OPay ya shiga fannin harkokin kuɗaɗe na zamani a Nijeriya, ƙalubalen ya kasance bayyane suke, kusan rabin yawan mutanen Nijeriya ba su da damar samun shiga harkokin kuɗaɗe.

Waɗanda suka kafa kamfanin sun gano cewa yawancin ‘yan Nijeriya sun yin isa da bankuna, tsarin yana haifar da jinkiri, kuma tsarin yana da barazana mai yawa.

OPay ta kasance mai sauƙin gudanarwa, wani tsarin kuɗi na wayar hannu da ya dace da rayuwar yau da kullum ba tare da tangarda ba.

Daga biyan kuɗi ta walat zuwa biyan kuɗin kayayyakin more rayuwa, daga sayan katin waya zuwa mu’amaloli na kasuwanci, OPay ya mayar da wayar hannu ta zama banki na ƙashin kai da kuma  abokin kasuwanci.

A yau, miliyoyin ‘yan Nijeriya da da ba su da asusun banki za su iya aika kuɗi, ajiye, zuba jari, da yin inshore, duka daga wayoyinsu na hannu.

 

 Tsarin Da Samar Da Sakamako Mai Kayau

Bayan samun sauƙin amfani na yau da kullum na OPay, akwai babban tasiri da ya haifar da sakamako mai kyau.

Fiye da mutum miliyan 40 suke aiki da kamfanin Opay a kowane wata.

Sannan kuma fiye da ‘yan kasuwa miliyan ɗaya da ƙananan masana’antu da kamfanoni suke gudanar da harkokin kasuwancinsu da kamfanin.  Ana guda gudanar da miliyoyin harkokin kuɗaɗe a kullum dukkan sassan ƙasar nan.

Kowane lamba ba kawai bayanai ba ne, yana ɗauke da shaida da aminci wajen tabbatar da cewa fasaha na iya rage tazara tsakanin tafiya mai nisa zuwa kusa.

 

Samar Da Fasahar Mai Kariya

Kamfanin da ya kasance yana samu amincewa zai iya kasancewa da rassa guda ɗaya, OPay ya samar da ƙwaƙƙwaran tsaro a cikin al’amuransa.

Babban mu’amaloli wajen harkokin kuɗaɗe yana buƙatar tabbatar da matakai wajen samun kariya daga masu amfani da shi.

Tsarinsa yana ba da dama ga abokan hulɗa su ƙulle asusun ajiyarsu a cikin lokutta da aka ƙayyade, yana hana ayyukan kutse a cikikn harkokinsa. Waɗannan, tare da tabbatar da hoton fuska, matakan tabbatar ne guda biyu, da sa ido a lokaci bayan laokaci, sun sanya OPay a matsayin jagora a kasuwar tsaro na harkokin kuɗaɗe na zamani, ba kawai suna hana barazanar kutse ta intanet har ma suna hango su.

Ba abin mamaki ba ne cewa ya samu manyan lambobin yabo uku a harkokin kasuwanci ta 2025 da sauran cibiyoyin harkokin kuɗaɗe da suka karrama kamfanin. Wanda ya samu lambar yabo da suka haɗa da: Gwarzon mai magance harkokin biyan kuɗi ta wayar hannu ta shekara Gwarzon mai magance matsalolin kasuwanci na shekara Gwarzon garkuwar tsaron kuɗaɗe na shekarar Waɗannan bambance-bambancen suna nuna gaskiya ɗaya. OPay ya yi fice wajen samar da mafita ga harkokin kuɗaɗe a Nijeriya.

 

Matakan Ƙarfafa Harkokin Kuɗaɗe

Bayan da samun sauƙin gudanarwa, OPay ya gina tattalin arziki da ke aiki ga kowa.

Tsarin biyan kuɗi nasa yana tallafa wa ‘yan kasuwa ƙanana, masu sufuri, masu sayar da kaya a intanet, da ƙananan masana’antu, yana taimaka musu wajen amsar kuɗaɗe da ajiyewa da sake saka jari cikin aminci.

Ta hanyar kawar da shingen shiga, yana taimaka wajen haɗa mutane cikin fasahar sadarwa na zamani a wani babban mataki da ba a taɓa ganin irinsa ba.

Ga harkokin kasuwanci kuwa, OPay yana samarwa fiye da walat. Abokin hulɗarsa na ƙara bunƙasa, yana samar da yanayi mai kyau da takardun biyan kuɗi, albashi, da gudanar da kashe kuɗi waɗanda ke sauƙaƙa ayyuka masu inganci.

Ya kasance shi ne sabon ƙarni na ‘yan kasuwa waɗanda za su iya yin gogayya a cikin harkokin tattalin arziki na zamani.

 

Ƙarfafa Halaiya

OPay ba wai kawai yana bunƙasa harkokin kuɗaɗe ba ne, yana kuma ƙarfafa halaiya.

Ta hanyar bayar da lada na dawo da kuɗi da kyaututtuka na turawa da ajiya mai riba, ya sauya harkar kuɗi zuwa nishaɗi, yana mai sanya ajiya ya zama mai lada, ba mai takura ba.

Yana mayar da hankali wajen sauya kwastomomi zuwa masu mayar da shawara.

Ci gaban alamar cikin sauri bai samo asali daga talla mai tsada ba, sai dai daga magana ta bakin mutane, wanda miliyoyin masu amfani da shi suke jin dadin mu’amula da shi ke ba da labarinsu na OPay.

 

Bayan Kasuwanci, Yana Inganta Rayuwar Mutane

A shekarar 2025, OPay ya sanar da wani shiri na bayar da tallafin karatu mai muhimmanci don tallafa wa ɗalibai a jami’o’i 20 na Nijeriya.

A cikin shekaru goma masu zuwa, ɗalibai 400 kowace shekara za su karɓi naira 300,000 ga kowannansu, wanda zai ba matasa masu hazaƙa damar ci gaba da karatunsu.

A waɗannan shekaru 10, Opay zai kashe naira biliyan 1.2 ga ɓangaren ilimi a matsayin wani matakin bunƙasa harkokin zamantakewa.

 

Gina Abu Mai Muhimmanci

A shekarar 2024, OPay ya samu gyautar Jaridar LEADERSHIP na zama gwarzon ƙirƙira a harkokin kuɗaɗe na zamani, kuma shekara guda daga baya, an sake ba shi lambar yabo a wannan karon a matsayin gwarzon kamfanin fasahar kuɗaɗe na shekara.

Waɗannan lambobin yabo ba wai kawai suna ƙara ɗaga kamfanin ba ne, har ma suna nuna tasirin da ya samar da suka haɗa da samar da ayyukan yi, ba da damar ciniki, da sake fasalta yadda ‘yan Nijeriya ke tunani game da kuɗi.

Ta hanyar ci gaba da ƙirƙira, tsaro da kuma alhakin zamantakewa, OPay ya zama babban ginshiƙi na fasahar zamani a wajen sauya tattalin arzikin Nijeriya.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Tattalin Arziki Gwarzon Kamfanin Samar Da Kaya Na Shekarar 2025, Kamfanin Nestlé Pure Life October 25, 2025 Manyan Labarai Gwarzon Mawaƙin Shekarar 2025, Skales October 25, 2025 Manyan Labarai Jami’ar ABU Ta Ƙaryata Zargin Ƙera Makamin Nukiliya A Asirce October 25, 2025

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: a harkokin kuɗaɗe biyan kuɗi kuɗaɗe na

এছাড়াও পড়ুন:

 Talauci Yana Karuwa A “Isra’ila” Bayan 7 Ga Watan Oktoba

A wani rahoton da jaridar Jerissalam Post” ta buga ta ambaci cewa; Tun bayan farmakin 7 ga watan Oktoba 2023, ana kara samun matalauta da talauci.

Rahoton ya yi nuni da cewa karuwar talaucin yana da alaka ne da yadda farmakin 7 ga watan Oktoba ya yi tasiri a cikin tattalin arziki “Isra’ila”.

Haka nan kuma rahoton ya ce, da akwai dubban iyalai yahudawa wadanda gabanin yaki, suke rayuwa cikin yanayi mai kyau ta fuskar tattalin arziki, yanzu sun zama matalauta. A dalilin haka cibiyar da ta shirya rahoton ta “ Latit” tana yin gargadi akan cewa; za a iya samun ci gaba da yaduwar talaucin, domin iyalai da dama suna gogoriyon yadda za su iya biyan bukatar yau da kullum, duk da cewa suna da cikakken aiki.

Ita dai kungiyar “Latit” ta ‘yan sahayoniya ce wacce aka kafa a 1996 domin fada da talauci da kuma rashin abinci.

Haka nan kuma rahoton ya bayyana cewa; Adadin iyalan da suke fama da talauci a cikin ‘yan sahayoniyar sun kai 867,000, saboda ba su da lamunin abinci. Adadin daidaikun wadannan iyalan sun kai miliyan 2.8, daga cikinsu da akwai kananan yara miliyan 1.18.

Haka nan kuma wani sashen na rahoton ya ce, talaucin yana karuwa ne da kaso 27-29%.

Da dama daga cikin iyalan ‘yan sahayoniyar suna rayuwa ne ta hanyar samun taimako da tallafi na abinci,domin suna amfani da kudaden da suke samu na aikin yi, domin  biyan kudaden wuta da sayen magunguna.

Kaso 40% na tsofaffi suna fama da matsalar tabarbarewar rashin lafiya, da ya faro tun daga farkon yaki.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka AU Ta yi Tir Da Harin RSF  A Makarantar Kananan Yara Da Ya Kashe Mutane 80 December 8, 2025 MِِِِDD:  Kisan Kare Dangin Da Isra’ila Ta yi A Gaza Shi Ne Farko Da Yafi Jan Hankalin duniya December 8, 2025 Iran Da Azarbaijan Sun Amince Da Ci Gaba Da Tuntubar Juna Domin Warware Matsaloli December 8, 2025 Iran Da Kasashen Afrika Sun Daura Dammarar Karfafa Alakar Kimiyya Tsakaninsu December 8, 2025 Ecowas Ta Tura Sojoji Zuwa Jamhuriyar Benin Don Dakile Juyin Mulki December 8, 2025 IRGC: Makaman Iran Sun Fada Kan Matatan Man Haifa Har Sau Biyu A Yakin Kwanaki 12 December 8, 2025 Najeriya: Gwamnatin Tarayya Ta Bada Sanarwan Kubutar Da Yan Makaranta 100 Da Aka Sace December 8, 2025 Iraki Ta Musanta Cewa Ta Tushe Asusun Hizbullah Da Ansarallah December 8, 2025 Sabon Fada Ya Barke A Tsakanin Thailand Da Cambodia December 8, 2025 Iran Ta Yi Allawadai Da Kisan Fararen Hula A Kasar Sudan December 8, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kamfanin Mangal ya kori direba kan dauko yara 21 da aka kama a Kogi
  • Yara masara zuwa makaranta barazana ne ga kasa — Shettima
  • An dakatar da Shugaban Karamar Hukumar Lafia
  • Nigeria Ta Aike Da Jiragen Yaki Zuwa Kasar Benin Domin Dakile Yunkurin Juyin Mulki
  •  Talauci Yana Karuwa A “Isra’ila” Bayan 7 Ga Watan Oktoba
  • Gwamnonin Arewa Za Su Zuba Biliyoyin Naira Don Yaki da Matsalar Tsaro
  • Rashin Tsaro: Gwamnatin Tarayya ta gaza — Kwankwaso
  • Tawagar Majalisar Amurka ta iso Nijeriya Don Bincika Zargin Tauye Haƙƙin Addini
  • Kissoshin rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan (a) 167
  • Iran Ta Zama Zakaran  Duniya A Wasan “Taekwondo” Na Masu Shekaru Kasa Da 21