Leadership News Hausa:
2025-06-21@15:26:59 GMT

Ƴansanda Sun Gargaɗi Masu Lalata Fastar Tinubu A Kano

Published: 21st, June 2025 GMT

Ƴansanda Sun Gargaɗi Masu Lalata Fastar Tinubu A Kano

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Sin Ta Fadada Matakin Rage Haraji Ga Kasashe Masu Raunin Tattalin Arziki

Tawagar kasar Sin a taron birnin Geneva, ta shaidawa kungiyar cinikayya ta duniya WTO, cewa kasar ta fadada matakinta na rage harajin fito da take karba daga kasashe masu karancin karfin tattalin arziki, daga kaso 98 bisa dari zuwa kaso 100 bisa dari.

A jiya Laraba ne tawagar ta Sin ta bayyana wannan albishir, inda ta ce baya ga janye dukkanin harajin fito baki daya, Sin ta sha alwashin kara aiwatar da matakai na ingiza cinikayyar hajoji, da karfafa kwarewar aiki, da aiwatar da kwasa-kwasai na horar da sana’o’in fasaha a kasashen Afirka masu raunin tattalin arziki.

Kazalika, tawagar ta Sin ta ce wadannan matakai na da nufin samar da sabbin damammakin habaka ci gaban wannan rukuni na kasashen Afirka, tare da bayar da gudummawar daidaitawa, da ingiza ci gaban cinikayya tsakanin sassan kasa da kasa.

Membobin kungiyar WTO sun jinjinawa wannan albishir na tawagar Sin, yayin da wakilai daga kasashen Afirka masu raunin tattalin arziki, da sauran sassan kasa da kasa suka bayyana godiya game da hakan, suna masu nuni da tarin kalubale, da yanayin rashin tabbas da kasashe masu tasowa ke fuskanta a duniya. Har ila yau, membobin WTOn sun yi kira ga karin kasashen duniya da su yi koyi da kasar Sin, wajen samar da manufofi masu dacewa, da tallafin horar da kwararru, da tallafawa rukunin kasashe masu karancin karfin tattalin arziki, ta yadda za a iya bunkasa cinikayya mai dorewa, da game dukkanin sassan kasa da kasa. (Saminu Alhassan)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Bam Ya Fashe A Kano, Ya Kashe Mutane 5
  • Gamayyar Ƙungiyoyin Tinubu/Shettima Za Su Ƙaddamar Da Gangamin Yaƙi Da Masu Yi Wa Tafiyar Shetttima Zagon Ƙasa – Aminu Boyi 
  • Tinubu Zai Zaɓi Mataimakinsa Bayan Taron Jam’iyya – Fadar Shugaban Ƙasa 
  • Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Masu Garkuwa Da Mutane A Ondo
  • An Nemi A Kafa Dokar Ta-ɓaci Kan Masu Ƙwacen Waya
  • Tinubu Ya Ƙaddamar Da Asibiti, Motocin Bas Na CNG A Kaduna
  • NDLEA Ta Kai Samame Fitattun Wuraren Shaye-shaye, Ta Cafke Mutane 19 A Kano
  • Sin Ta Fadada Matakin Rage Haraji Ga Kasashe Masu Raunin Tattalin Arziki
  • Ba Za Mu Yarda A Yi Mana Ƙarfa-ƙarfa Ba – Ayatollah Ya Gargaɗi Amurka