Leadership News Hausa:
2025-11-13@07:15:42 GMT

Ƴan Ta’addan Lakurawa Sun Kashe Ƴan Bijilanti 11 A Sokoto

Published: 4th, May 2025 GMT

Ƴan Ta’addan Lakurawa Sun Kashe Ƴan Bijilanti 11 A Sokoto

Yayin da ake ci gaba da bincike, hukumomi na ƙoƙarin gano waɗanda suka ɓace da kuma gano sauran gawarwakin waɗanda abin ya shafa.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Kungiyar Lakurawa

এছাড়াও পড়ুন:

An kashe mayaƙa 200 a rikicin Boko Haram da ISWAP

Rahotanni na cewa rayukan mayaƙa 200 sun salwanta a sanadiyyar wani rikicin cikin gida tsakanin ’yan ƙungiyar Boko Haram da na ISWAP a Jihar Borno da ke Arewa maso Gabashin Nijeriya.

Kamfanin Dillancin Labarai na AFP ya ruwaito cewa rikicin ya ɓarke ne a yankin Dogon Chiku, kusa da Tafkin Chadi, a ranar Lahadi.

’Yan bindiga sun sace mata 5 a Kano Abdulmumin Jibrin ya koma APC wata 2 bayan NNPP ta dakatar shi

Bayanai sun ce wannan dai na daga cikin rigingimun da suka fi zafi tun bayan da ɓangarorin suka yi hannun riga saboda saɓanin ra’ayi a shekarar 2016.

Wani ɗan sa-kai da ke taimaka wa dakarun Nijeriya wajen sa ido kan lamurran tsaro, Babakura Kolo, ya ce sun ƙirga gawarwakin aƙalla mayaƙa 200.

“Mun ƙirga aƙalla gawarwaki 200, mafi yawansu na bangaren ISWAP,” in ji shi.

Shi ma wani tubabben ɗan Boko Haram mai suna Saddiku, wanda ke bin diddigin lamurran ƙungiyoyin, ya tabbatar da faruwar rikicin.

A cewarsa, “an kashe aƙalla ’yan ISWAP 200, kuma an ƙwace makamai da dama. Sai dai daga ɓangaren Boko Haram an rasa mayaƙa huɗu kacal.”

Majiyoyin tsaro ma sun tabbatar da aukuwar rikicin, inda cikin farin ciki wata majiyar sirri ta ce, “muna da bayanan da suka nuna an kashe mayaƙa fiye da 150, kuma wannan abu ne da ke rage musu ƙarfi.”

Tun bayan rabuwa tsakanin Boko Haram da ISWAP a shekara ta 2016, ɓangarorin biyu sun riƙa kai wa juna farmaki lokaci zuwa lokaci, musamman a yankin Tafkin Chadi da wasu sassan Jihar Borno.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kenya: An gano tarin zinari da darajarsa ta haura Dala biliyan 5 a yammacin kasar
  • An gano motar da aka sace a Gidan Gwamnatin Kano
  • Troost-Ekong ya gargaɗi Super Eagles kan wasan da za ta fafata da Gabon
  • MDD ta sanya Najeriya cikin ƙasashe 16 da ke fama da tsananin yunwa
  • UNICEF ta ce Isra’ila ta hana allurar rigakafin yara masu mahimmanci shiga Gaza
  • Yadda Ɓarawo Ya Shiga Gidan Gwamnatin Kano Ya Saci Motar Ayarin Mataimakin Gwamna
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa
  • NAJERIYA A YAU: Dalilan Malaman Jami’oi Masu Zaman Kansu Na Shiga Kungiyar ASUU
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 A Ƙauyen Katsina
  • An kashe mayaƙa 200 a rikicin Boko Haram da ISWAP