Leadership News Hausa:
2025-09-24@11:17:38 GMT

Ƴan Ta’addan Lakurawa Sun Kashe Ƴan Bijilanti 11 A Sokoto

Published: 4th, May 2025 GMT

Ƴan Ta’addan Lakurawa Sun Kashe Ƴan Bijilanti 11 A Sokoto

Yayin da ake ci gaba da bincike, hukumomi na ƙoƙarin gano waɗanda suka ɓace da kuma gano sauran gawarwakin waɗanda abin ya shafa.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Kungiyar Lakurawa

এছাড়াও পড়ুন:

’Yan sanda sun kama mutane 5 kan zargin satar abincin yara a Borno

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Borno, ta kama mutum biyar da ake zargi da satar fakiti 7,871 na abincin yara, wanda aka fi sani da Tamuwa, wanda aka tanada don yara masu fama da cutar yunwa.

Kakakin rundunar, ASP Nahum Kenneth Daso ne, ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar ranar 19 ga Satumba, 2025 .

Ya bayyana cewa an gano kayan ne a samame guda biyu da aka kai a Maiduguri.

Shettima ya bar Abuja don halartar taron majalisar ɗinkin duniya a New York An sanya tukwicin N10m domin kama makasan limamin coci a Enugu

Samamen farko ya auku ne a ranar 12 ga Afrilu, lokacin da aka tsayar da wata mota a Njimtilo, kusa da Maiduguri, inda aka gano fakiti 3,314 na Tamuwa, wanda hakan ya sa aka kama mutum biyu.

Haka kuma, a ranar 9 ga watan Yuni, jami’an tsaro sun tsayar da wata mota a Legacy Estate, Maiduguri, inda aka gano ƙarin fakiti 4,557.

Wannan ya kai ga kama wasu mutum uku da ake zargi.

ASP Daso ya ce: “’Yan sanda ba za su lamunci karkatar da kayayyakin agaji ba, domin an tanade su ne don ceton rayuka, musamman na marasa galihu.”

An miƙa kayan da aka ƙwato ga gwamnatin Jihar Borno, ta hannun Kwamishinan Lafiya, Farfesa Baba Mallum Gana, domin raba su yadda ya dace.

A halin yanzu, an gurfanar da mutane biyar da aka kama a gaban kotu domin fuskantar hukunci.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Wa’adin Mulki Ɗaya Kacal Za Ka Yi — ADC Ga Tinubu
  • Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Kama Masu Laifi
  • An Yanke Wa Sojojin Da Suka Sayar Wa ‘Yan Ta’adda Makamai Hukuncin Ɗaurin Rai-da-rai A Borno
  • ’Yan sanda sun kama mutum 4 kan kai wa Lakurawa babura a Kebbi
  • Nau’o’in Jirage Uku Sun Kammala Sauka Da Tashin Farko Bisa Taimakon Majaujawar Maganadisu A Jirgin Dako Na Fujian Na Kasar Sin
  • Yawan Kudin Da Aka Kashe Na Zamantakewa A Watan Agusta A Kasar Sin Ya Kai RMB Triliyan 3.97
  • Cikin Mako 2, An Kashe Jami’an Tsaro 53 A Faɗin Nijeriya
  • Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Bayyana Ra’ayin Kasar Kan Rikicin Falasdinu Da Isra’ila
  • ’Yan sanda sun kama mutane 5 kan zargin satar abincin yara a Borno
  • 2027: ‘Ku Yi Zaɓe Bisa Ga Ra’ayin Kanku, Ba Lura Da Ƙabila Ko Yanki Ba’, – Atiku Ga ‘Yan Nijeriya