Aminiya:
2025-12-13@21:11:19 GMT

Peter Obi na ganawar sirri da gwamnan Bauchi

Published: 13th, March 2025 GMT

Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa na jam’iyyar LP a zaɓen 2023, na ganawar sirri da Gwamna Bala Mohammed na Jihar Bauchi.

Taron na gudana ne a Ramat House da ke Bauchi, amma ba a bayyana manufarsa ba tukuna.

Da amincewar Buhari na fice daga jam’iyyar APC — El-Rufai ’Yan sanda sun hallaka hatsabibin ɗan bindiga a Abuja

Obi ya isa Filin Jirgin Sama na Abubakar Tafawa Balewa da misalin ƙarfe 10 na safiyar ranar Alhamis, inda Mataimakin Gwamnan Jihar Bauchi, Auwal Mohammed Jatau, ya tarbe shi.

Rahotanni sun nuna cewa Obi da Gwamna Mohammed za su yi magana da ’yan jarida bayan kammala ganawar tasu.

Wannan ganawa na faruwa ne a daidai lokacin da ’yan siyasa ke shirye-shiryen tunkarar zaɓen 2027.

Obi ya zo na uku a zaɓen shugaban ƙasa na 2023, wanda tsohon gwamnan Jihar Legas, Bola Tinubu na jam’iyyar APC, ya lashe.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Ganawa Siyasa

এছাড়াও পড়ুন:

Gwamna Radda Ya Dora Harsashin Gina Ma’aikatar Sarrafa Rogo A Katsina

Ya kara da cewa mutanen Batsari sun dade da wannan sana’a ta noman Rogo tun Iyaye da kakanni, wanda ya ce haka ta sanya ya baiwa hukumar bunkasa kanana da matsakaitun sana’o’i umarnin kafa masana’anta ta sarrafa Rogo a Batsari

“Abin da muke gani shi ne, samar da wannan masana’anta zai kawo bunkasar tattalin arziki sannan ya rage asarar da manoma ke yi wajen samar da abinci sannan zai samar da ayyukan yi ga matasa tare da karfafa al’umma su kara shiga harkar noman Rogo” inji shi

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Tattalin Arziki CBN Ya Tura Dala Miliyan 50 Don Ƙarfafa Kasuwar Musayar Kuɗaɗe November 28, 2025 Tattalin Arziki Masu Baje Koli 1,000 Za Su Baje Hajarsu A Kasuwar Duniya Ta Jihar Kano November 28, 2025 Tattalin Arziki Dillalan Man Fetur Sun Yi Maraba Da Dakatar Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Cikin Nijeriya November 21, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Dalilin da ya sa muka ziyarci Obasanjo — Turaki
  • EFCC na ƙoƙarin daƙile muradin Malami na yin takarar gwamna — ADC
  • Abubuwan Da Ba Ku Ji Ba Kan Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi
  • Gwamna Radda Ya Dora Harsashin Gina Ma’aikatar Sarrafa Rogo A Katsina
  • ’Yan sanda sun ba da tabbacin isasshen tsaro a zaɓen ƙananan hukumomin Borno
  • 2027: Jam’iyyar NNPP ta rantsar da sabbin shugabanni a Gombe
  • Yadda APC Da ADC Ke Amfana Da Rikicin Jam’iyyar PDP
  • Jam’iyyar PDP ta tabbatar da mutuwar mataimakin Gwamnan Bayelsa
  • Gwamnan Kano ya naɗa mace ta farko a matsayin shugabar Jami’ar Northwest
  • Ba ni da shirin ficewa daga PDP — Gwamnan Bauchi