Jim Ratcliffe Ya Ce Zai Iya Barin Manchester United Idan Aka Ci Gaba Da Cin Zarafinsa
Published: 15th, March 2025 GMT
A ranar Litinin, Ratcliffe ya shaida wa BBC cewa wasu daga cikin ‘yan wasan Manchester United ba su da ƙwarewa, amma ana biyansu albashi mai yawa fiye da yadda ya dace.
Ya kuma bayyana shirin gina sabon filin wasa mai tsadar Yuro biliyan 2, wanda zai iya ɗaukar mutum 100,000 idan aka kammala.
A ‘yan kwanakin nan, magoya bayan Manchester United sun ci gaba da nuna fushinsu kan iyalan Glazer, masu mallakar sama da kashi 70 na kulob ɗin.
Har ila yau, Ratcliffe bai samu cikakken goyon baya daga ma’aikatan ƙungiyar ba tun bayan zuwansa a shekarar da ta gabata.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppকীওয়ার্ড: Ƙungiya ƙwallo Radcliffe
এছাড়াও পড়ুন:
Real Madrid za ta ɓarje gumi da Manchester City a Santiago
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Real Madrid za ta kece raini da Manchester City a wasan mako na biyar a Kofin Zakarun Nahiyar Turai.
Real Madrid da Manchester City sun fuskanci juna sau 14 a gasar Zakarun Turai, inda Real Madrid ta yi nasara sau biyar, City ta ci huɗu da canjaras biyar.
Najeriya da Saudiyya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar samar da tsaro An kama wani mutum a Abuja yana ƙoƙarin kai harsasai ga ’yan bindiga a ZamfaraSun fuskanci juna a kowace kaka sau huɗu baya a Champions League.
A bara Real Madrid ce, ta fitar da City a zagayen cike gurbi da suka yi 3-2 a wasan farko inda Manchester da yi nasara da ci 3-1 a Sifaniya.
Real Madrid ta yi nasara 13 daga wasa 14 a Champions League a zagayen cikin rukuni a gida da rashin nasara ɗaya.
Kylian Mbappe na taka rawar gani a Champions League inda ya zura ƙwallo tara, wanda ya ci bakwai daga wasa bakwai a gasar da ya fuskanci Man City, tare da har da cin ƙwallo uku rigis a bara da Real Madrid ta yi nasara 3-1.
City ta lashe wasa shida daga fafatawa bakwai a Champions League a zagayen rukuni da ta kara da ƙungiyoyin Sifaniya, inda ta yi rashin nasara ɗaya.
Erling Haaland, ya zura ƙwallo tara a raga a fafatawa tara a karawar da ya yi da ƙungiyoyin Sifaniya a Champions League.
Ya kuma jefa ƙwallo a wasa biyar a gasar a yanzu.