Sin: Idan Har Amurka Na Son Tattaunawa, Ya Zama Wajibi Ta Dakatar Da Aiwatar Da Matakan Gangaci
Published: 12th, April 2025 GMT
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp.এছাড়াও পড়ুন:
Shakirat Ta Tsallaka Mataki Na Ƙarshe Na Zama Gwarzuwar Ƴar Wasan Afrika
Kyaftin ɗin tawagar ƴan wasa matan Nijeriya ƴan ƙasa da shekara 17 (Flamingos), Shakirat Moshood, na cikin jerin ƴan wasa uku da suka kai matakin ƙarshe domin lashe ƙyautar Matashiyar Ƴar Wasan CAF ta 2025. Sauran ƴan wasan da ke fafatawa da ita su ne Moha El Madani daga Morocco da Adji Ndiye ta Senegal.
Moshood ta yi fice a manyan wasanninta a gasar cin kofin Duniya na mata ƴan ƙasa da shekara 17 ta FIFA a 2025, ko da yake tawagar da Bankole Olowookere ke jagoranta ta tsaya a zagaye na 16. A duk tsawon gasar, ta kasance ɗaya daga cikin fitattun ƴan wasan da suka yi ƙwazo a tawagar da kyakkyawan salon wasa.
Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da DuniyaShakirat, wadda ke taka leda a Bayelsa Queens, ta kuma haskaka a gasar Premier ta mata ta Nijeriya (NWFL), inda ta taka muhimmiyar rawa wajen tabbatar wa ƙungiyar nasarar lashe kofin a watan Mayu. Haka kuma ta kasance cikin manyan ƴan wasan da suka zura ƙwallo a wasan neman shiga gasar zakarun mata ta WAFU B a ƙasar Cote d’Ivoire.
ADVERTISEMENTZaɓenta cikin jerin ƴan wasa uku na ƙarshe ya ƙara tabbatar da tasirinta a ƙwallon ƙafa, tare da mayar da ita daya daga cikin fitattun matasan ƴan wasa da ke tasowa a nahiyar Afrika.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA