Sin: Idan Har Amurka Na Son Tattaunawa, Ya Zama Wajibi Ta Dakatar Da Aiwatar Da Matakan Gangaci
Published: 12th, April 2025 GMT
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp.এছাড়াও পড়ুন:
An Fitar Da Kudurin Bayan Taron Kungiyar G20 Ba Tare Da Halartar Kasar Amurka Ba
Shugabannin kasashen duniya da su ka halarci taron kungiyar G 20 sun amince da kudurin akan hanyoyin bunkasa tattalin arziki, sai dai ba a fitar da da cikakken bayani akan abinda ya kunsa ba.
Gwamnatin Donald Trump ta ki halartar taron na kungiyar G 20 da aka bude jiya a kasar Afirka Ta Kudu, da kuma yake zuwa karshe a yau Lahadi,sannan kuma ta yi kira da kar a kuskura a fitar da wani kuduri ba tare da wakilanta suna wajen ba.
Shugaban kasar Afirka Ta Kudu Cyril Ramaphosa ya bayyana cewa; Amincewa da kudurin wani sako ne akan cewa duniyar da bangarori mabanbanta suke tafiyar da ita, za ta iya daukar matakai.”
A baya kadan shugaban kasar Afirka ta Kudun ya mayar wa da Amurka martani da cewa kasarsa ba za ta mika wuya ga halayyar nuna karfi da Gadara ba.”
Mai Magana da yawun shugaban kasar Afirka Ta Kudu ya ce, an amince da kudurin ne a cikin jam’i, sai dai kuma kasar Argentina ta ce, ba ta cikin wadanda su ka amince da shi.
Shugaban kasar Argentina Javier Milei bai halarci taron na Afirka Ta Kudu ba saboda goyon bayan shugaba Trump na Amurka. Ministan harkokin wajen kasar ne Pablo Quirno ya wakilci kasarsa a wurin taron na Johannesburg.
A bisa yadda aka saba, Sai a karshen taron ne ake fitar da kuduri,amma da alama a wannan karon Afirka Ta Kudu tana son ganin an cimma matsaya ne da wuri akan batutuwan da ake da sabani a kansu.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka An Kulla Yarjejeniyar Aikin Soja A Tsakanin Kasashen UAE Da Ethiopia November 23, 2025 Pezeshkian: Iran na Allawadai da hare-haren Isra’ila a kan Lebanon November 23, 2025 Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan (a) 161 November 23, 2025 Esma’il Khatib: Isra’ila Na Fuskantar Manyan Ayyukan Leken Asiri Daga Iran November 23, 2025 An Gabatar Da Jawabin Bayan Taro Na Kungiyar G20 Duk Tare Da Kauracewar Amurka November 23, 2025 Zabebben Magajin Garin Birnin NewYork Ya Nanata Cewa HKI Tana Aikata Kissan Kiyashi A Gaban Trump November 23, 2025 Venezuela Ta Gargadi Amurka Kan Shirin Tada Hankali A Kan Iyakokin Kasar November 23, 2025 CAN: Yawan Yaran Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Ranar Jumma’a Sun Fi 300 November 23, 2025 Ribadu Ya Gana da Sakataren Yakin Amurka Kan Batun Kashe Kiristoci A Nijeriya November 22, 2025 Daliban Jami’ar st Gorges Ta Birnin London Sun yi Zanga-zangar Nuna Adawa Da Daukar Tsohon Sojan Isra’ila Aiki November 22, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci