Aminiya:
2025-05-01@06:16:06 GMT

Northern elders laud Matawalle, CDS over improved security in North

Published: 2nd, April 2025 GMT

The Northern Elders Political Development group has hailed the Minister of State for Defence, Bello Matawalle and the Chief of Defence Staff, General Christopher Musa for their collaborative efforts in improving security in the North West region of the country.

A statement by the group’s Secretary, Dr.

Adamu Giwa, in Kaduna on Tuesday, noted that the majority of towns and villages in the region observed their Eid-el-Fitri peacefully without recorded cases of bandits’ attacks, although there were pockets of unrest in Sokoto and Zamfara villages.

“We are pleased to note that the majority of towns and villages in the North West region observed their Eid-el-Fitri peacefully without recorded cases of bandits’ attacks,” he said.

According to Adamu, the group believed that the improved security has significantly reduced challenges of travelling and trading activities, especially along major routes like Sokoto to Gusau to Kano.

“The improved security in the North West has significantly reduced challenges related to travelling and trading, particularly along major routes. This is a welcome development, and we commend the efforts of the military and other security agencies in achieving this feat.

“We commend the military’s sacrifice and efforts in ensuring the protection of people, which has brought success in their operations against banditry activities.

উৎস: Aminiya

এছাড়াও পড়ুন:

Najeriya za ta karɓi baƙuncin Gasar Karatun Alkur’ani ta Duniya a karon farko 

Masana Alkur’ani daga ƙasashe 20 ne za su shiga Gasar Karatun Alƙur’ani ta Duniya da za gudanar a karon farko a Najeriya.

Gasar wadda za ta gudana a watan Agustan wannan shekarar, za a fara ta ne a Birnin Jos na Jihar Filato, sannan a kammala a Babban Birnin Tarayya Abuja

Tsohon Ɗan Majalissar Wakilai Mai wakiltar Mazaɓar Bassa da Jos ta Arewa a Jihar Filato, Honorabul Muhammad Adam Alkali, ya ɗauki nauyin shiryawa.

A lokacin gagarumin taron kaddamar da kwamitocin shirye-shiryen gasar ta duniya, wanda Gwanayen Alƙur’ani daga faɗin kasar nan suka halarta, Honourable Alkali ya ce tuni an sanar da cibiyar bunƙasa karatun addinin Musulunci ta Jami’ar Usmanu Ɗan Fodiyo ta Sakkwato kuma ta goyi bayan ƙudirin.

Ya ce gasar na da nufin haɓaka harkokin addinin Musulunci da haɗin kan Musulmi, yana mai bayyana muhimmancin tattaunawar karanta Alƙur’ani Mai Girma wanda shi ne babban malamin da ke wanke zuciya da samar da shiriya ga al’ummar Musulmi.

Da yake alƙawarin ci gaba da tattaunawa da masu ruwa da tsaki, Alkali ya bayar da misalin yadda wani bawan Allah ya yi ƙoƙarin shirya gasar karatun Alƙur’ani ta duniya amma ba a samu nasara ba saboda wasu ƙalubale da aka fuskanta.

A jawabinsa, Shugaban Kwamitin Shirye-shirye, Gwani Sadiq Zamfara, ya yi bayanin irin ayyukan da kwamitin ya gudanar da nufin ganin an samu nasarar gudanar da gasar ba tare da matsala ba, sannan ya yi godiya ga wanda ya ɗauki nauyin shirya gasar.

Kasashen da ake tsammanin za su halarci gasar sun haɗa da Kamaru da Ghana da Chadi da Senegal da Kenya da Tanzania da Mauritania da Masar da Moroko da Libya da Algeria da Saudiya da Kuwait da Qatar da Malaysia da Ingila da Kuwait da Hadaddiyar Daular Larabawa da Amurka.

Ko wace ƙasa zata zo da mahalarta gasar maza da mata da kuma hukumomin su.

 

সম্পর্কিত নিবন্ধ