Leadership News Hausa:
2025-07-31@12:15:14 GMT

Da Kujerar Mulki Gara Zaman Lafiyar Kano

Published: 5th, April 2025 GMT

Da Kujerar Mulki Gara Zaman Lafiyar Kano

Malamai magada Annabawa ne, dole ka yarda ko ka zama jahili, da yawa daga cikin masu rike da mukaman da suke hana mu zaman lafiya shekarunsu sun tafi sun girma, ko ammanta sittina ko saba’una ake yi yanzu, daga karshe muna rokon ku da kanku ku nemawa jihar abun da za ta yi alfahari da ku bayan babu ku, domin Dole za ku mutu ku bar jihar da mutane a ciki.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Lafiya

এছাড়াও পড়ুন:

SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai

Jam’iyyar ta buƙaci hukumar INEC da sauran hukumomi da su lura cewa El-Rufai ba ɗan jam’iyyar ba ne, kuma bai da hurumin wakiltar ta a kowanne mataki. SDP ta kuma jaddada ƙudurinta na kare dimokuraɗiyya ta cikin gida da kuma adawa mai tushe da gaskiya.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki
  • Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega
  • Za a kammala shimfiɗa layin dogo daga Kaduna zuwa Kano a 2026 — Gwamnatin Tarayya
  • Manyan makarantu 2 ne kacal ke da rajista a Katsina — Gwamnati
  • Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Jihar Neja
  • Fiye Da Kamfanoni 30,000 Masu Zuba Jari Daga Waje Aka Kafa A Sin A Rabin Farkon Bana
  • Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace
  • Shugaba Xi Ya Aike Da Sako Ga Taron Wanzar Da Zaman Lafiya Na Matasan Kasa Da Kasa
  • Gwamnatin Katsina Ta Fara Bayar Da Maganin Zazzabi Kyauta A Asibitoci
  • SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai