Leadership News Hausa:
2025-12-12@12:26:57 GMT
Yadda ‘Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa Da Mutane 22 A Ƙauyuka Biyu A Kaduna
Published: 26th, January 2025 GMT
Ba a samu jin ta bakin jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yansandan jihar Kaduna (PPRO), DSP Mansir Hassan ba da aka tuntube shi har zuwa lokacin hada wannan rahoto.
.এছাড়াও পড়ুন:
Mahajjata 2,235 Ne Suka Yi Rijistar Aikin Hajjin 2026 A Sokoto
A cewar Musa, shirye-shiryen sun hada da jigilar kayayyakin tafiya, masaukai da kammala yarjejeniyar ciyarwa da hukumomin da suka dace a Kasar ta Saudiyya.
A cewarsa, adadin mahajjatan da suka yi rajistar ya hada har da jami’an gwamnati.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA